Sheikh Ahmed Gumi
Lai Mohammed ya wanke Sheikh Humi a idon duniya kan cewa shi ba dan ta'adda bane. Ya bayyana cewa, a daina hada Gumi da ta'addanci irin na Nnamdi Kanu na IPOB.
Sheikh Gumi ya gana da daliban kwalejin Afaka ta jihar Kaduna a masallacin Sultan Bello dake jihar ta Kaduna. Ya bayyana yadda ya taimaka aka ceto daliban.
Shahararren malamin nan mai wa’azin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa zai je fadar Aso Rock ya kwankwasa idan ‘yan fashi suka sace masa dansa.
Iyayen daliban da aka sace na kwalejin dake Afaka a Kaduna sun ba Sheikh Gumi hakuri kan zarginsa da wata daga cikinsu ta yi hada su da wanda ya karbi fansa.
Ahmad Gumi, fitaccen Malamin addinin Islama, ya musanta sanin komai a kan N800,000 da aka biya domin a sako daliban makarantar Afaka da aka sace a jihar Kaduna.
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa, Adamu Garba ya ce malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya fito fili ya fayyace wa ƴan ƙasa idan yana tare da Nig
Tsohon daraktan hukumar DSS, Mike Ejiofor, ya bayyana dalilin da yasa har yanzun hukumar DSS bata binciki shahararren malamin addinin musulunci, Ahmad Gumi, ba.
Sheikh Gumi ya yi kira ga gwamnati da kada ta ɗauki lamarin yan bindigar da suka sace ɗaliban jami'ar Greenfield Kaduna da sauki, yace ya kamata a basu kuɗin.
Sheikh Gumi ya sake kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi afuwa ga ‘yan bindigar da ke yin barna a fadin arewa, cewa wadanda ya tattauna da su sun daina ta'asa.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari