
Kungiyar Manoman Shinkafa







Wasu tsagerun yan bindiga sun tarfa wasu manoma biyu a gonakinsu a yankin Yangtu da safiyar ranar Talata a jihar Taraba sun yi ajalinsu, mutane sun ruɗe.

Tsohon Shugaba Obasanjo ya ba Gwamnati shawarar tattalin arziki, ya bukaci a haramta shigo da kaya daga kasar Sin domin a iya inganta masana’antun da ke gida.

Wasu daga cikin mutanen da su ka ci gajiyar lamunin Korona sun koka kan yadda bankin CBN ke kwashe musu kudade a kokarin kwato kudaden daga mutane.

Gwamnatin Adamawa ta kare kanta dangane da matakin sanya hoton gwamna Ahmadu Finfiri a jikin buhunan shinkafar tallafin rage zafin cire tallafin man fetur.

Kungiyar Manoma a Najeriya (AFAN ) ta bayyana cewa wadanda su ka ci bashin kudaden lamuni na CBN yawanci ba manoma ba ne shi yasa samo kudaden zai yi wahala.

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.

Tsadar tumatir ta sanya matan babban birnin tarayya Abuja komawa amfani da karas da wasu nau'o'in kayan lambu wajen yin miya saɓanin tumatir da aka saba amfani.

Gwamnan jihar Osun Ademola Nuruddeen Jackson Adeleke, na shirin samar da motocin hawa da rage ranakun zuwa aiki a jihar domin rage raɗaɗin cire tallafin mai.

Gagarumin rikici ya rincabe tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kwara inda aka halaka manomi daya tare da kone kurmus gidajen jama'ar yankin sama da guda 500.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari