Rahama Sadau
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Tauraruwar fim din Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa wannan shekara ta 2020 ta zo da tarin kalubale na korona, karyewar tattalin arziki da kuma rashin tsaro.
Bashir Ahmad, ya karyata rade-radin da wasu mutane ke yi na cewa rundunar yan sandan Najeriya ta kama shahararriyar jarumar masana'antar Kannywood Rahama Sadau.
Wata majiyar tsaro ta bayyana cewa kariya rundunar yan sandan kasa ke son ba jarumar Kannywood, Rahama Sadau shiyasa ta gayyace ta sabanin rade radin da ake yi.
Babban jami'in dan Sandan ya tabbatar da cewa Sufeto Janar na yan sanda, Mohammed Adamu ya rubutawa Kwamishinan yan sandan jihar Kaduna, Umaru Muri, yana bashi
Babbar jrarumar Kannywood, Rahama Sadau ta ce ta zama abin tausayi bayan ta bawa masoyanta haƙuri bisa sakin wasu hotuna a shafin ta na Instagram da Tuwita.
Fitaccen jarumi kuma darakta a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood , Ali Nuhu, ya yi zantuka masu ratsa zuciya game da mu'amala ta zamantakewa.
Masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta dauki dumi tun bayan bayyanar hoton jaruma Rahama Sadau sanye da kaya da ke nuna wani bangare na jikinta.
Gwamnatin Kaduna a karkashin Gwamna Nasir Ahmad El-Rufai ta sanya dokar hana fita da zirga zirga ne a jahar domin dakile yaduwar annobar Coronavirus mai kisa.
Rahama Sadau
Samu kari