![Jaruma Rahama Sadau ta caccaki gwamnatin Buhari kan hauhawar rashin tsaro](https://cdn.legit.ng/images/560x315/009f2b9350f89f94.jpeg?v=1)
Rahama Sadau
![Jaruma Rahama Sadau ta caccaki gwamnatin Buhari kan hauhawar rashin tsaro](https://cdn.legit.ng/images/560x315/009f2b9350f89f94.jpeg?v=1)
![Batun Jaruma Rahama Sadau da wasu sabbin muhimman abubuwa 4 da suka faru a Kannywood](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4ab46f9db9678ccf.jpeg?v=1)
![Hotunan jarumar Kannywood, Rahama Sadau, yayin da daliban Najeriya a Indiya suka karramata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6b772d403543690e.jpeg?v=1)
![Ban yi imani da bayyana soyayya a fili ba, na fi son ta sirri, in ji Rahama Sadau](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d1ebceb96031f60d.jpeg?v=1)
![Rahama Sadau na fuskantar caccaka bayan ta sake sakin wani hotonta a yanar gizo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/aded5febd9e7a174.jpeg?v=1)
![Kannywood: Ba zan dena yin fim ba saboda aure, Rahama Sadau](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d12c73877e1851bf.jpeg?v=1)
![Yesufu, Sadau, Sadiya da sauran Mata 7 da aka rika labarinsu a Najeriya a bana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aaa1bb9bf0017059.jpeg?v=1)
Mun kawo maku wasu mata a Najeriya da su ka fi kowa tashe a shekarar 2020. Irinsu Hanan Buhari da Mahaifiyarta, Maryam Booth, da Maryam Sanda sun samu shiga.
![Rahama Sadau ta samu shiga cikin jerin mutanen da suka fi tashe a yanar gizo a 2020](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3a09021f089f8621.jpeg?v=1)
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
![Ina kira ga mahukunta su dauki mataki kan rashin tsaro a arewa, Rahama Sadau](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26f1debc9cabd023.jpeg?v=1)
Tauraruwar fim din Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa wannan shekara ta 2020 ta zo da tarin kalubale na korona, karyewar tattalin arziki da kuma rashin tsaro.
![Babu amfanin yada labaran karya a kan Rahama Sadau, In jiBashir Ahmad, hadimin Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/846edd76aaf33526.jpeg?v=1)
Bashir Ahmad, ya karyata rade-radin da wasu mutane ke yi na cewa rundunar yan sandan Najeriya ta kama shahararriyar jarumar masana'antar Kannywood Rahama Sadau.
![Kariya zamu bata: Dalilin da ya sa rundunar ƴan sanda ta gayyaci Rahama Sadau](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4483da07d3b0cb4e.jpeg?v=1)
Wata majiyar tsaro ta bayyana cewa kariya rundunar yan sandan kasa ke son ba jarumar Kannywood, Rahama Sadau shiyasa ta gayyace ta sabanin rade radin da ake yi.
![Majiyar yan sanda ta bayyana dalilin gayyatar Rahama Sadau](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f37e5dd443018f3.jpeg?v=1)
Babban jami'in dan Sandan ya tabbatar da cewa Sufeto Janar na yan sanda, Mohammed Adamu ya rubutawa Kwamishinan yan sandan jihar Kaduna, Umaru Muri, yana bashi
![Bayan nadamar ta: Rahama Sadau ta bayyana halin da take ciki na rashin kwanciyar hankali](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b24c5f853157d896.jpeg?v=1)
Babbar jrarumar Kannywood, Rahama Sadau ta ce ta zama abin tausayi bayan ta bawa masoyanta haƙuri bisa sakin wasu hotuna a shafin ta na Instagram da Tuwita.
![Allah ka hanemu da taurin kai, izza da jin babu wanda ya isa ya fada mana mu ji – Ali Nuhu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/55a613cb0939e58c.jpeg?v=1)
Fitaccen jarumi kuma darakta a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood , Ali Nuhu, ya yi zantuka masu ratsa zuciya game da mu'amala ta zamantakewa.
![Ibrahim Sharukan ya yi zazzafan martani a kan hoton Rahama Sadau, bidiyo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5abf9e6afb4ae1cb.jpeg?v=1)
Masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta dauki dumi tun bayan bayyanar hoton jaruma Rahama Sadau sanye da kaya da ke nuna wani bangare na jikinta.
Rahama Sadau
Samu kari