Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Abba Abubakar Aliyu a matsayin shugaban hukumar wutar lantarki ta karkara (REA.) Abba yana rike da REA tun daga Maris din 2024.
Mutanen yankin Watuolo a karamar hukumar Ado na jihar Benue sun fito cikin dare sun yi farautar masu lalata wutar lantarki a Najeriya, an kama mugu guda daya.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da wasu kudi ya haura Dala biliyan daya da ya karbo daga bankin raya kasashen Afrika da zummar gyara matsalar wutar lantarki.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci ministan lantarki Bayo Adelabu ya yi murabus saboda gaza magance matsalolin wuta a Najeriya. NLC ta ce bai kware ba sam.
Kamfanin TCN ya bayyana cewa dole sai jama'a sun taimaka masu wajen sa ido a kan kare kayayyakin wutar lantarki daga bata gari da su ke kawo nakasu ga aikinsu.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na TCN ya bayyana cewa wasu bata gari sun lalata manyan layukan wuta, wanda ya jawo zai jefa jama'ar garin a cikin duhu.
Ma’aikatar wutar lantarki za ta kashe N8b don wayar da kan 'yan Najeriya kan biyan kudin lantarki, hana sata da kare kayayyakin wuta, inji Minista Adebayo Adelabu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'ar kasar nan su sa rai da samun faduwar turakun wutar lantarki saboda wasu dalilai da har yanzu ba a magance ba.
Kamfanin rarraba wutar lantarki watau TCN ya ce babu abin da ya ssmu babban layin wuta, layin Benin-Omotosho kawai ya ɗan samu matsala kuma ana kan gyara.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari