Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta fadi lokacin da za a dawo da wutar lantarki a Arewacin Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan an dauke kwanaki ba wutar lantarki a jihohin Arewa.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun shaidawa gwamnatin tarayya rashin jin dadin yadda matsalar lantarki ta girmama a shiyyar ta hanyar samar da karin layukan wuta.
Bayan jihohin Arewacin Najeriya sun kwana akalla takwas babu ko kyallin hasken wutar lantarki, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni
Rashin wutar lantarki ya durƙusar da kasuwanci a Arewacin Najeriya. Yan kasuwa sun shafe kwanaki suna asara saboda rashin wuta a Arewacin Najeriya.
A wannan labarin, za ku ji cewa dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya ce rashin wutar lantarti a Arewacin kasar nan babbar matsala ce.
Kamfanin Wutar Lantarkin Najeriya (TCN), ya musanta cewa babu ranar gyara wutar lantarki a a Arewacin Najeriya, domin ana kokarin gyarawa a kwanan nan.
Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan matsalar wutar lantarki da ta addabi Arewacin Najeriya. Kwankwaso ya bukaci a samar da wutar lantarki a jihohin Najeriya.
Kamfanin TCN ya bayyana cewa ya hada kai da ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro domin gyara layin wutar lantarkin Arewa da ta lalace.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da rashin wutar lantarki musamman a Arewacin Najeriya inda ya ba da shawarwari.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari