Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Yawaitar matsalar wutar lantarki da ake samu ya kasar nan ya jawo hankalin gwamnatin kasar nan wajen gano matsalar da ta addabi bangaren wutar a kasa.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya ce jihohin Arewa maso Gabas, Arewa maso Yamma da kuma sassan Arewa ta Tsakiya za su fuskanci daukewar wutar lantarki.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na TCN ya bayyana cewa har yanzu bai gano abin da ya jawo daukewar lantarki a jihohin Arewa ba. Ana ƙoƙarin dawo magance matsalar.
Kamfanin kula da wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya ce kasar na samar da wuta ga kasashe makwabta irin su Togo, Jamhuriyar Benin da Jamhuriyar Nijar.
Rahoto ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun kuma shiga duhu a karo na uku cikin mako guda yayin da tushen wutar kasar ke rikicewa tare da daukewar wuta a kasar,.
Gwamnatin tarayya ta ce dole a cigaba da samun matsalar wutar lantarki a fadin kasar nan, saboda wasu dalilai da su ka hada da lalacewar kayan lantarki.
Ministan makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa 'yan Najeriya a yanzu sun hakura sun daina korafi kan tsadar da man fetur ya yi a kasar nan.
A yayin da ake tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, kamfanin da ke kula da wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya bayar da bayanin halin da ake ciki.
Ana tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, an bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta sallamar daya daga cikin 'yan majalisar ministocinsa.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari