Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Bayan shafe kusan shekara guda a Najeriya, an sake dauke wutar lantarki gaba daya a kasar a safiyar yau Alhamis 14 ga watan Satumba, kamar yadda kamfanin ya sanar.
Ministan harkar wuta ya fito ya yi dogon bayani a game da durkushewar babban layin lantarki, Adebayo Adelabu ya ce matsala ce aka samu, hakan ya yi sanadiyyar cikas.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da sabon farashin mitar wutar lantarki. Sanarwar ta fito ne ta hannun hukumar da ke sa ido kan wutar lantarki (NERC).
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya musanta cewa ya amince da bayar da kwangilar $6bn ta samar da wutar Mambilla ga kamfanin Sunrise Power a shekarar 2003
Mista Adebayo Adelabu, Ministan Lantarki na Najeriya ya roki al'ummar kasar su dena tsinewa ma'akatar lantarki a maimakon hakan su rika karfafawa musu gwiwa.
Rahotanni sun nuna cewa matsalar wutar lantarki ta kusa zuwa.ƙarshe a ƙasar nan. Ministan makamashi Adebayo Adelabu shi ne ya bayar da tabbaci a kan hakan.
Sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike, ya haramta sana'ar sayar da masara a ƙwaryar birnin na Abuja. Ya ce masu sayar da masara na janyowa.
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun ce ba zai yiwu su mayarwa da hamɓararren shugaban ƙasa Mohamed Bazoum mulkinsa ba. Abdulsalami Abubakar ne ya bayyana.
Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari