Nyesom Wike
Daya daga cikin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC, Stewart ta yi amai ta lashe, ta sake komawa jam'iyyar PDP ranar Laraba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta nesanta kanta da rikicin siyasar da ke faruwa a tsakanin Wike da Gwamna Fubara.
Gwamna Siminalayi Fubara ya taya murna ga Ministan Abuja, Nyesom Wike a ranar bikin zagayowar haihuwarsa duk da irin alaka mai tsami da ke tsakaninsu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2024 a gaban mambobin Majalisar jihar guda biyar kacal bayan sauran sun sauya sheka.
Gwamnatin jihar Rivers ta ce ta yanke shawarar rushewa tare da gina sabon ginin majalisar dokokin jihar biyo bayan wata gobara da ta lalata wani sashe na majalisar.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta ayyana kujerun wasu 'yan majalisu 25 matsayin "wofi" biyo bayan sauka sheka daga PDP zuwa APC. Gwamna Fubara ya gabatar da kasafi.
Da sanyin safiyar yau Laraba ce 13 ga watan Disamba aka fara rushe Majalisar jihar Rivers tun bayan samun hatsaniyar siyasa a ranar 30 ga watan Oktoba.
Babbar Kotu a jihar Rivers ta raba gardama kan sahihancin shugabancin kakakin Majalisar jihar Rivers inda ta tabbatar da Edison Ehie a matsayin kakakin Majalisar.
Jigon APC ya bayyana wasu abubuwa da ya hango sun faro a danbarwan siyasar jihar Ribas gabanin lamarin ya kai ga sauya shekar yan majalisar jiha 27 cikin 32.
Nyesom Wike
Samu kari