Nyesom Wike
Hukumar FCTA ta lalata babura 601 da aka kama a Abuja, Elechi da Abdulateef sun ce hakan na cikin matakin tabbatar da tsaro da hana keta dokokin zirga-zirga.
Tsohon shugaban tsagerun Niger Delta, Government Ekpemupolo, ya bayyana shirin Shugaba Bola Tinubu da Nyesom Wike kan Gwamna Siminalayi Fubara na Rivers.
Kungiyar 'yan majalisar tarayya na jam'iyyar PDP a jihar Rivers, sun nuna gamsuuwarsu kan kamun ludayin Shugaba Bola Tinubu. Za su mara masa baya a 2027.
Wasu da ba a san su waye ba sun yi harbe harbe wajen taron nuna goyon baya ga ministan Abuja, Nyesom Wike. Tun farko dama gwamnati ta hana taron.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa dole sai an hada da dukkanin masu ruwa da tsaki kafin a samu zaman lafiya a jihar Rivers.
Ɗan majalisar wakilai, Ikenga Ugochinyere ya hango matsaloli a PDP inda ya gwamnoni biyu da ‘yan majalisa 40 na shirin ficewa daga PDP saboda rikice-rikice.
Malaman makaranta da ma'aikatan lafiya sun yi zanga zanga a Abuja suna bukatar a kara masu albashin N70,000. Masu zanga zangar sun kewaye ofishin Nyesom Wike.
Magoya bayan Wike a PDP sun kafa sababbin shugabanni a Edo da Bayelsa, inda ake zargin rikicin fidda gwani da gangamin Bayelsa ne suka jawo wannan barakar.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Olabode George ya zargi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da cin dunduniyar jam'iyyar. Ya bukaci su fice daga PDP.
Nyesom Wike
Samu kari