Nyesom Wike
Fubara ya dawo daga hutun makonni biyu, bayan ya gana da Tinubu a Landan. An ce gwamnan da aka dakatar ya kuma gana da Wike, ya durkusa har gwiwa yana neman gafara.
Tsohon shugaban PDP na Anambra, Cif Ndubuisi Nwobu, ya caccaki Nyesom Wike kan kasancewa a jam’iyyar APC tare da goyon bayan gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnan Rivers da aka dakatar, Simi Fubara zai sake zama da Nyesom Wike domin cigaba da zaman sulhu a tsakaninsu bayan zaman farko da suka yi a Abuja.
Hadimin ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya bayyana cewa hadakar da Alhaji Atiku Abubakar ke jagoranta ta mutu murus.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya miƙa sakok ta'aziyya ga abokiyar aikinsa, Dr. Mariya Mahmoud bisa rasuwar mahaifinta, Alhaji Sani Baban Koko.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya zargi Dele Momodu da mara wa Atiku Abubakar saboda kudi, tare da zargin cewa tsohon dan takarar ne ya jawo masu matsala.
Gwamnan jihar Rivers da aka dakatar, Simi Fubara ya risina a gaban Nyesom Wike yana neman gafara kan rikicin Rivers. Fubara ya aikata haka ne a gidan Wike a Abuja.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya yi bayani kan yadda Nyesom Wike ya jawo Peter Obi ya fice daga PDP kafin zaben 2023.
Hukumar FCTA ta lalata babura 601 da aka kama a Abuja, Elechi da Abdulateef sun ce hakan na cikin matakin tabbatar da tsaro da hana keta dokokin zirga-zirga.
Nyesom Wike
Samu kari