Nyesom Wike
Hadakar Atiku ta bayyana cewa gwamnonin PDP suna yiwa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu aiki gabanin zaben 2027 domin dakile masu adawa da mulkin da ake yi yanzu.
Mata a Rivers sun fito kan tituna suna zanga zangar goyon bayan gwamnatin Tinubu kan dakatar da gwamna Simi Fubara da ya yi. Sun ce an samu zaman lafiiya a jihar.
Jagoran 'yan Neja Delta, Thomas Ekpemupolo Tompolo ya ce yana kokarin sansanta rikicin jihar Rivers tsakanin Simi Fubara da Wike. Ya ce Fubara zai dawo kujerarsa.
Ministan Abuja, Nyesom Ezonwo Wike ya gana da 'yan majalisar da aka dakatar a Rivers. Hakan na zuwa ne bayan an dakatar da gwamna Simi Fubara da mataimakiyarsa.
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karyata jita jitar cewa ya yanki jiki ya fadi a Abuja. Wike ya ce yana cikin koshin lafiya kuma masu masa fatan za su riga shi mutuwa.
Shugabannin musulmi da ke zaune a jihar Ribas sun bukaci shugaban kasa Ɓola Ahmed Tinubu ya sake nazari kan doka ta ɓaci kuma ya maida dakataccen Gwamna Fubara.
Dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya bayyana yadda dokar ta bacin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa a jiharsa ya jawo masu damuwa.
Shugaban ma'aikatan fadar gwamnati da Siminalayi Fubara ya yi aiki da shi ya ce an taba ba shi cin hancin Naira biliyan 5 domin tsige gwamna Fubara a 2023.
Nyesom Wike
Samu kari