Nyesom Wike
Magoya bayan Wike a PDP sun kafa sababbin shugabanni a Edo da Bayelsa, inda ake zargin rikicin fidda gwani da gangamin Bayelsa ne suka jawo wannan barakar.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Olabode George ya zargi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da cin dunduniyar jam'iyyar. Ya bukaci su fice daga PDP.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Siminalayi Fubara kan rikicin siyasar jihar Rivers da ya kai ga ayyana dokar ta-baci. Nyesom Wike bai ji dadi ba.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai iya goyon bayan tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ba saboda ba ya mutunta yarjejeniya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki jam'iyyarsa ta PDP. Wike ya bayyana cewa jam'iyyar ba ta shirya ba don tunkarar zaben 2027.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya ce ya so a ce an tsige gwamna Siminalayi Fubara daga kujerar gwamna sai Bola Tinubu ya cece shi. Ya ce Fubara bai nemi shi ba.
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa zai yafe wa gwamna Fubara ne kawai idan ya nemi gafara da gaskiya yayin da suke rikicin siyasa.
Shugaban riko na jihar Rivers, Ibok-Ete Ibas, ya tabo batun gayyatar Gwamna Siminalayi Fubsra wanda aka dakatar domin fara bincikensa kan mukaman da ya nada.
Hadakar Atiku ta bayyana cewa gwamnonin PDP suna yiwa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu aiki gabanin zaben 2027 domin dakile masu adawa da mulkin da ake yi yanzu.
Nyesom Wike
Samu kari