Matasan Najeriya
Wani dan asalin jihar Kano a shekarun baya ya girgiza WAEC ta yadda sai da suka nemi ya sake rubuta jarrabawa a wani yanayi na nuna shakku kan sakamakonsa.
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Wani matashi dan Najeriya ya koka a soshiyal midiya bayan budurwarsa ta ci amanarsa. Ya yi mata magana da wata lamba daban sai ta yi karyan bata da saurayi.
Wata mata ta shaude mijinta da bulala saboda yadda yake fita a cikin dare ba tare da izininta ba. Bidiyo ya nuna yadda suka kaya da kuma martanin 'yan intanet.
Wani dan nahiyar Afrika ya shafe shekaru 20 a kasar Kanada amma bai tara kudin da suka kama kara suka karya ba. Ya ce yanzu dai ya dawo ya ci gaba da yi a gida.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta sha jinjina bayan ta ginawa kanta dankareren gida harda ramin wanka a harabar gidan, ta baje kolin takardun a bidiyo.
Wata matar aure a Abuja ta fashe da kuka bayan mai tura baro ya tsere mata da kayan abinci har na fiye da Naira dubu 20 a Abuja, an ba ta taimako a kasuwar.
Wani mai tukin adaidaita sahu ya loda tankunan ruwa guda 13 a saman kekensa sannan ya tuka ta a hanya mai gargada. Mutanen da suka gansa sun cike da mamaki.
Matasan Najeriya
Samu kari