Matasan Najeriya
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, CUPP ta ce shugaba Bola Tinubu ya yi kuskure wajen hanyoyin da zai bi wajen shawo kan matasa masu zanga zanga.
Dan takarar shugaban kasa a shekarar 2023 a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya wanke kansa daga bidiyon sukar yan Arewa da jagorantar zanga zanga a birnin Abuja.
Jagoran zanga zangar kungiyar Take it Back Movement, Damilare Adenola ya koka kan yadda yan sanda suka musu ruwan borkonon tsohuwa a birnin tarayya Abuja.
Kungiyar hadin kan addinai ta NIREC ta yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan biyan bukatun talakawa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a fadin Najeriya.
Jam'iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jayne tsare tsaren da ya kawo domin kawo saukin rayuwa ga yan Najeriya da suka jawo zanga zanga.
Rahotannis sun nuna cewa aƙalla mutane biyar ne suka samu raunuka yayin da ƴan sanda suka sa ƙargi wajen tarwatsa masu zanga zanga a birnin tarayya Abuja.
Wani bidiyo da ya yadu a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da Kiristoci ke ba Musulmai kariya a lokacin da suke yin sallar Juma'a ana tsaka da zanga-zanga.
Gwamnatin Kano ta ce ta sassauta dokar hana fita ta awanni 24 da ta sanya a fadin jihar a jiya Alhamis domin ba al'umma damar zuwa masallacin Juma'a.
Gwamnatin Borno da hukumomin tsaro sun sanar da sassauta dokar zaman gidan da aka sanya daga karfe 12:00 zuwa 3:00 na rana domin mutane su je masallaci.
Matasan Najeriya
Samu kari