Matasan Najeriya
Jama'a sun fusata tare da caccakar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, kan furucinsa na yan arewa basa bukatar dan Ibo ko Bayarabe.
Wani bidiyo mai taba zuciya ya nuna lokacin da wata mata mai juna biyu dake aikin gini, lamarin da ya jawo martanin jama'a a kafar TikTok da ake yada bidiyo.
Bidiyon wata budurwa 'yar Najeriya da ta yiwa kaninta rajistar makaranta a jami'ar Cotonou ya yadu a intanet, jama'a da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kai.
Wani matashi mai suna Gideon Raphael da ke soyayya da wata baturiya ya yi nasarar haɗuwa da ita a zahiri. Masoyan dai sun haɗu ne ta kafar sada zumunta na Tikto
Yanayin yadda shahararriyar mawakiyar Najeriya Teni Apata ta karbi lambar girmamawa ta kasa daga wajen shugaban kasa Muhammadu Buhari ya haifar da cece-kuce.
Shugaba Muhammadu Buhari ya karrama Ezra Olubi, shugaban kamfanin Paystack da yan Najeriya da dama da lambar yabo a ranar Talata, 11 ga watan Oktoban 2022.
Rabiu Kwankwaso mai neman shugabancin Najeriya a inuwar NNPP ya yi alkawarin bunkasa ilmi. ‘Dan takaran shugaban kasar yace gwamnatinsa za ta tallafawa matasa.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta goyi bayan batun Segun Runsewe na cewa majalisar dokokin kasa ta ba hukumar al'adu ta kasa (NCAC) ikon ji da BBNaija.
Oluwagbadura ya bayyana yadda ya kwashi hannunsa a hannun wasu ‘yan sanda wadanda su ka tatse shi a Soliki,Aguda a Legas, inda su ka tilastasa fitowa da N100k.
Matasan Najeriya
Samu kari