Matasan Najeriya
Majiyoyi daga dangi sun bayyana yadda aka sako matashi Aminu da ya zagi uwar gidan shugaban kasa Aisha Buhari. An sako AMinu tare da mika shi ga iyayensa kai.
A yau ne aka sanar da janye kara dan dalibin jami'a, Aminu Muhammad da aka kama saboda ya zagi Aisha Buhari. Har yanzu dai ba a sako shi ba daga magarkama.
Kamfanin Dangote zai dauki tarin matasa aiki domin cike gibin rashin aikin yi a Najeriya. An bayyana dalla-dalla yadda za a cike wannan fom na neman aikin.
Wata tela ta cika alkawari, ta kuma gwangwaje wata amarya da dinki mai kyau, lamarin da ya sa ta fashe da kuka ta fara yiwa tela tofin albarka a bainar jama'a.
Sojojin Najeriya sun yi caraf da wasu abokan harkallar 'yan bindiga da ake kyautata zaton sun dauko kudi ne daga gare su. An kama su da kudi N19.5m a mota.
Wani matashi ya zagi uwar gidan shugaban kasa, ya ce ta ci kudin talakawa ta yi bul-bul. An kama matashin wanda aka ce ya zagi Aisha Buhari bayan bin diddigi.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya yiwa matasa alkawarin samun kulawa ta musamman idan har ya lashe zaben shugaban kasa.
Biyo bayan abin da ya faru da Aminu Muhammad wanda Aisha Buhari ta sa aka daure. Mutane sun fara kewan Goodluck Jonathan da ya yi mulki kafin Muhammadu Buhari.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana cewa, gwamnati ta janye dokar da ta sanya na haramtawa 'yan a daidaita sahu bin wasu tituna saboda dalilai.
Matasan Najeriya
Samu kari