Matasan Najeriya
Matashiyar budurwa ta burge mutane da dama a soshiyal midiya saboda yadda ta kame kanta tare da kama sana’a. Dalibar tana Tuya kosai ne domin kula da bukatunta.
Wata matashiyar budurwa ta baiwa saurayinta da 'yan uwansa mamaki yayin da ta basu kyautar Buhun Shinkafa, saurayin ya sha mamaki kana ya tambayeta ina ta samu.
Majalsar dattawa ta gano wata badakala da aka yi a karkashin ma'aikatar kwadago ta Najeriya. An ce ana zargin kashe kudin da ya kai N208 ba inda ya dace ba.
Wani matashi dan Arewa ya jawowa kansa matsala bayan da aka kama shi bisa laifin zargin uwar gidan shugaban kasa a kafar Twitter tun a tsakiyar shekaran nan.
An tono dalilin da ya sa Muhammadu Buhari ya sauke Shugaban NYSC. Bayan wata 6, sai aka ji an sauke Brig Gen MK Fadah wanda ya gaji Manjo Janar Ibrahim Shuaibu
Rayuwar wani matashin dan Najeriya, Fawaz ya sauya sannan ya samu damar haduwa da biloniyan Najeriya, Elumelu. Sauyawarsa ya burge mutane a soshiyal midiya.
Mai amfani da shafin sada zumunta, Thapz ya tambayi mata a Twitter su bayyana abubuwan da ba sa so a jikin namiji, lamarin da ya jawo martani da maganganu masu.
Wani dan Najeriya ya shajja'a jama da dama a kafar TikTok yayin da cikin alfahari ya nuna kudin da ya tara a asusu da suka kai N5,000,000 kamar wasa kamar gaske
Najeriya ta ciri tuta wajen adadin masu shan wi-wi a Najeriya. Binciken majalisar dinkin duniya ya nuna cewa yan Najeriya milyan goma da digo shida ke sha.
Matasan Najeriya
Samu kari