Albashin ma'aikatan najeriya
Gwamnatin jihar Abia ta amince da biyan ma'aikatan jihar N15,000 har na tsawon watanni uku saboda mawuyacin hali da ake ciki na kunci da tsadar rayuwa.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce ya na mamakin malaman da ke haramta zanga-zanga a addininance, ya ce babu hadin fatawar da addini.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi 'yan kwadago su amince a biya N62,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi. Sai dai ma'aikatan sun dage kan N250,000.
'Yan kwadago sun yi magana bayan sun gana da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. Sun dage cewa sai an biya N250,000 matsayin mafi karancin albashi.
Yayin da kungiyoyin ƙwadago su ka dage cewa lallai sai gwamnatin tarayya ta yi ƙari mai gwaɓi kan albashin ma'aikata, shugaban zai gana da kungiyoyi.
Hadakar kungiyar kwadago a Najeriya ta kafe kan N250,000 a matsayin mafi karancin albashin ma'aikata, inda su ka ce ana tattaunawa da gwamnatin tarayya.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta bayyana cewa karin albashi da gwamnatin tarayya ke kokarin yi zai iya kawo tasgaro da rushewar wasu jihohi a Najeriya.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bayyana muradin gwamnoni na yanke mafi karancin albashin jihohinsu a matsayin raba kan jama’a da kuma iya kara jefa talauci a kasar.
Kungiyar gwamnonin Kudu, ta nemi gwamnatin Bola Tinubu da ta a yi la’akari da tsadar rayuwa da kuma yadda kowace jiha za ta iya biyan sabon albashi.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari