Albashin ma'aikatan najeriya
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya amince da biyan albashin ma'aikata na watan Yuni daga gobe Litinin 10 ga watan Yuni saboda yin bukukuwan sallah cikin walwala.
Ma'aikata a Najeriya sun yi Allah wadai kan matsayar gwamnonin jihohi game da mafi karancin albashi da ake tababa bayan Shugaba Bola Tinubu ya fitar da N62,000.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ba ma’aikatan jihar kyautar N15,000 da bashin N30,000 domin bikin sallah cikin walwala ba tare da matsala ba.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya ce bai kamata a ce kowace jiha za ta biya mafi ƙarancin albashi daidai da na sauran jihohi ba, ya kamata a gyara.
Kwamitin mafi karancin albashi ya kammala a tattaunawa kuma ya bayar shawarwari, ƴan kwadago dai sun yu watsi da sabin adadin, sun buƙaci a N250,000.
Gwamnonin jihohin Najeriya sun sanar da cewa tayin N60,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi ya yi yawa kuma ba za su iya biyan ma'aikata ba.
Tsohon mataimakin sakataren yaɗa labaran jam'iyyar APC na ƙasa, Timi Frank ya shawarci kungiyar ƙwadago ta NLC kada ka karɓi tayin da bai kai ₦250,000 ba.
Yayin da Kungiyar Kwadago ta NLC ke takun-saka da gwamnatin Najeriya, mun kawo muku rahoton kasashen Afirka da suka fi biyan mafi karancin albashin ma'aikata.
A yau Alhamis ne wa'adin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba ministan kudi, Wale Edun kan samar da yadda karin albashi zai kasance a Najeriya ya cika
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari