Fadar shugaban kasa
Kungiyar SERAP ta kai karar Shugaba Tinubu kan gazawar kamfanin NNPCL na janye karin farashin man fetur da gaza bincikar zargin almundahana a kamfanin.
Tafiye tafiyen da uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta yi zuwa kasashen waje sun lakume kudade masu yawa. Gwamnati ta kashe N700m.
A safiyar Talata ne jama'ar Maiduguri a jihar Borno su ka wayi gari da ambaliya mafi muni a shekaru 30, inda ta lalata muhimman wurare, har da makabartu.
Wasu masu fashin baki sun fara hasashen wadanda suke ganin Shugaba Tinubu zai iya yin amfani da su wurin maye gurbin mai magana da yawunsa, Ajuri Ngelale.
Bayanai na ta kara fitowa kan dalilin da ya sanya Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu. Majiyoyi sun ce ya yi kura-kurai.
Wasu rahotanni sun sake bayyana kan dalilin murabus din hadimin Bola Tinubu, Ajuri Ngelale inda ake zargin ana neman dakatar da shi ko kuma sauya masa mukaminsa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da takardar ajiye aiki da hadiminsa, Ajuri Ngelale ya yi a jiya Asabar inda ya yi masa godiya da kuma fatan alheri.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya nuna alhini bayan rasuwar Hajiya Dada a jihar Katsina wacce ita ce mahaifiyar tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'Adua.
Sakamakon karin kudin man fetur da NNPC ya yi wanda ya jawo ce-ce-ku-ce a kasar, Kashim Shettima ya saka labule da Heineken Lokpobiri, Mele Kyari da kuma Nuhu Ribadu
Fadar shugaban kasa
Samu kari