Fadar shugaban kasa
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya ci gaba da biyan Naira biliyan 47 a kowace shekara kan wutar lantarki a Villa ba, shi ya sa za ta sanya sola ta N10bn.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce ya bar mukaminsa na Mai ba mataimakin shugaban kasa shawara a kan harkokin siyasa saboda yadda ake tafiyar da gwamnatin tarayya.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Bola Tinubu ya hakura da takara a 2027 domin ba matasa da sababbin jini damar shugabanci.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan shirin saka wutar sola a Aso Villa da Bola Tinubu ke yi. Ta ce ko a fadar shugaban Amurka ma ana aiki da wutar sola.
Gwamnatin tarayya ta ware N10bn domin saka wutar sola a fadar shugaban kasa domin rage dogaro da wutar lantarki da rage kashe kudin wutar lantarki.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai gana da hafsoshin tsaro saboda yawan kashe kashe da aka fuskanta a jihohin Najeriya yayin da yake hutu a kasar Faransa.
Fadar shugaban kasar Najeriya, ta bakin Bayo Onanuga ta bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Litinin, 21 ga watan Afrilu, daga Faransa.
Fadar shugaban kasa ta yi magana game da ci gaba da zaman Shugaba Bola Tinubu a kasar waje. Bayo Onanuga ya bayyana cewa Tinubu zai dawo bayan hutun Easter.
Kungiyar matasan Arewa ta zargi Shugaba Tinubu da karya doka da raina mataimakinsa, Shettima, ta kuma bukaci a mutunta tsarin mulki da adalci a shugabanci.
Fadar shugaban kasa
Samu kari