Fadar shugaban kasa
Tinubu ya nada shugabanni a hukumomin tarayya 42 a shekarar 2025. Manufar hakan ita ce inganta shugabanci da samar da aiki ta hanyar wakilcin kowane yanki.
Gwamnonin da suka yi mulki a 1999 sun bukaci Bola Tinubu ya samar da ayyuka ga matasa wajen kafa kamfanoni maimakon raba tallafin da bai wuce N5,000 ba.
Kotu ta tura dan TikTok da ake zargi da hada bidiyo da ke nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya rasu. An tsare Ghali Isma'il Kano har zuwa ranar 19 ga Agusta.
Rahotanni daga na kusa da Kwankwaso da majiyoyi daga fadar shugaban ƙasa sun karyata labarin cewa Shugaba Tinubu ya gana da Kwankwaso a Aso Rock.
Nada Farfesa Nentawe a matsayin sabon shugaban APC na ƙasa ya haifar da muhara, an ji wasu daga cikin dalilin jam'iyya mai mulki na ɗaukar wannan mataki.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso raddi mai zafi kan zargin cewa Bola Tinubu ya yi watsi da yankin Arewacin Najeriya a mulkinsa
Daga shekarar 2013 da aka kafa APC, zuwa wannan watan na Yulin 2025, jam'iyyar ta samu shugabanni 9. A wannan rahoto, mun jeru shugabannin APC da tasirinsu.
Alamu sun nuna cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya fi aminta da ministan jin ƙai, Nentawe Yilwatda, ya zama wanda zai mayr gurbin Ganduje a APC.
Tinubu ya naɗa Farfesa Yusuf Muhammad Yusuf a matsayin kwamishinan NLRC bayan Fatima Alkali ta ƙi amincewa da mukamin, ana jiran tantancewar majalisa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari