Mawakan Najeriya
Sheikh Adam Muhammad Albani Gombe ya yi kira ga Dauda Kahutu Rarara ya ba Baban Chinedu da Adam Ashaka kudi, kayan wa'azi da suka hada da motoci domin yawon wa'azi.
Siyasar Kano na rikice bayan murabus din Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP, inda Dauda Kahutu Rarara ya saki sabuwar waka, yana hasashen dawowar gwamnan APC.
Mawakin Kwankwasiyya, Tijjani Hussaini da aka fi sani da Tijjani Gandu ya saki sabuwar wakar yabo ga tafiyar Rabiu Musa Kwankwaso bayan fitar Abba a NNPP.
fitacciyar jarumar fim kuma mawakiya, Tamar Braxton ta fito karara tana bukatar samun miji bayan shafe shekara 48 ba tare da aure ba. Ta ce ita mace ce ta gari.
Malam Yahaya Makaho ya soki sarautar Sarkin wakar kasar Hausa da aka bai wa Dauda Kahutu Rarara, yana cewa Daura ba ta wakiltar daukacin kasar Hausa.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen mawaki, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa mahaifinsa ya rika yawo da shi a matsayin wanda zai yi gadonsa a karatun Al Kur'ani.
Wasu fitattun mawakan Najeriya sun yi fice a wajen halartar manyan wasanni na duniya, inda Afrobeats ya shiga gasar FIFA, UEFA, Ballon d’Or da AFCON.
Naziru Sarkin Waka ya taya Rarara murnar samun sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa da Sarkin Daura ya nada shi. Naziru ya fadi bambancin Sarkin Waka da Sarkin Mawaka.
Sarkin Daura zai yi wa Dauda Kahutu Rarara nadin sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce tsakanin masoya Buhari da magoya bayan mawakin.
Mawakan Najeriya
Samu kari