Mawakan Najeriya
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi alhinin rasuwar fitaccen mawaki Muhammadu Buhari (Kosan Waka), ya yabawa gudunmawarsa tare da yi masa addu'ar samun Aljannatul Firdaus.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Isma'il Maiduguri ya soki magoya bayan Pantami, yana zarginsu da nuna son rai kan batun Rarara da Soja Boy.
Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Fitaccen mawaki Dauda Kahutu Rarara ya ce bai ambaci sunan kowa a sabuwar wakarsa ba, yana mai cewa duk wanda ya tsargu ya dauki maganar da kansa.
Shugaban ƙaramar hukumar Kuje ya naɗa Ibrahim Danladi mataimaki na musamman, yana mai cewa mukamin nishaɗi ne, ba na rawa kamar yadda aka ruwaito ba.
Mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da sabuwar wakar siyasa da ta shafi Farfesa Isa Ali Pantami, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a Arewa
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Shahararriyar mawakiyar Najeriya, Tiwa Savage, ta bayyana gaskiyar da ke tattare da yaduwar bidiyon ta na sirri da ya faru a baya lokacin suna kwanciyar aure a gado.
Fitaccen mawaki a Najeriya, Davido, ya bayyana cewa yana kashe tsakanin dala 200,000 zuwa 300,000 a kowane wata wajen tafiyar da rayuwarsa da aikinsa.
Mawakan Najeriya
Samu kari