Mawakan Najeriya
Davido ya ce ba zai nemi afuwar Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ba, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin na gwamnan ne wanda ya jawo cece-kuce.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Gwamnatin jihar Edo ta caccaki Davido kan kiran Shugaba Donald Trump ya sanya ido kan zaben Osun, tana mai cewa ya koma dakin waka maimakon siyasa.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Fitaccen mawaki a Najeriya, Davido ya yi gargadin cewa zai tuntubi Donald Trump idan aka samu matsala ko magudi a zaben gwamnan Osun mai zuwa a kasar.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Mawaki Davido da Bashir Ahmad sun yi musayar kalamai a X kan kuri'un APC da nadin Grammy, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce kafin zaben Osun na 2026.
Davido ya ce babu wanda zai iya kayar da shi a zaɓe mai gaskiya, amma ya ce rashin sahihancin tsarin zaɓen Najeriya ya hana shi shiga harkokin siyasa.
A labarin nan, za a ji fitaccen mawakin Afrobeats a Najeriya David Adeleke da aka fi sani da Davido ya fadi alakar da ke tsakaninsa da fitaccen dan wasa Ronaldo.
Mawakan Najeriya
Samu kari