Labaran tattalin arzikin Najeriya
Adams Oshiomhole ya ce mutane na cin kwa-kwa daga manufofin APC. Sanatan Arewacin jihar Edo a majalisar dattawa ya fadawa ‘yan Najeriya cewa nan gaba za a more.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya ce wasu gurbatattun ‘yan siyasa ne suka haifar da faduwar darajar Naira a kasuwar duniya ta hanyar boye kudin a gidajesu.
Aliyu Sani Madakin-Gini daga jihar Kano a majalisar wakilan tarayya a babban birnin Abuja ya tasa sabon gwamnan CBN a gaba game da karfafa Legas da karyewar Naira
Kudirin lantarki ya zama doka bayan sa hannun Bola Ahmed Tinubu a yammacin Juma’a. Dokar ta haramta raba wutar lantarki tsakanin jihohi da kasa a Najeriya.
Jama’atu Nasrul Islam ta nuna damuwa kan matsalar hauhawan farashin kayayyakin abinci da ake fuskanta a Najeriya, tayi kira ga shugaba Bola Tinubu da masu mulki.
Kwamitin majalisar dattawa ya sanya gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso a gaba domin ya yi bayani kan halin da tattalin arzikin ƙasar na ke ciki.
Gwamnoni sun dauki matakai domin rage tsadar abinci a Najeriya. Mai girma gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya sa hannu a kan matsayar da abokansa suka dauka.
Daya daga cikin attajiran Najeriya, Abdul Samad Rabiu, ya yi asarar dala biliyan 2.7, sakamakon garambawul da gwamnatin Najeriya ta yi a fannin kudin kasar.
Sanata Ben Bruce ya ce a koma amfani da Glo domin kiran waya da hawa yanar gizo. Idan ba mu yi wadannan abubuwa uku ba, sai mu zo wata rana za a ji $1 za ta N5000.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari