Labaran tattalin arzikin Najeriya
Yayin da ake halin matsai na tattalin arziki a Najeriya, Shugaban kasa, Bola Tinubu na neman amincewar majalisa domin karbar karin bashi na $347m.
Najeriya na asarar dala biliyan 15 duk shekara saboda karkatar da ribar haraji da kamfanoni ke yi, lamarin da ke hana ci gaban tattalin arziki da ayyukan raya kasa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iiar adawa ta ADC ta bayyana cewa duk da an ruwaito samun bunkasar alkaluman tattalin arzikin GDP, Najeriya na cikin talauci.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar karbo bashin $21bn daga kasashen waje da Shugaba Tinubu ya nema. Wasu Sanatoci sun nemi a fayyace amfanin bashin ga al’umma.
Shugaban kamfanin BUA, AbdulSamad Rabiu ya bayyana cewa nan gaba farashin kowane buhun siminti zai sauka a Najeriya idan darajar Naira ta ƙara tashi.
Najeriya ta karbi wasu kasashen Afrika a Abuja domin halartar taron makamashi da NMDPRA ta fara na kwana biyu. Shugaba Bola Tinubu ya nemi hadin kai.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya isa fadar shugaban kasa domin halartar taron tattalin arziki a Abuja. Ana sa ran Bola Tinubu zai je taron.
Yayin da ake cigaba jimamin mutuwar Muhammdu Buhari, tsohon shugaban kungiyar kwadago, Ayuba Wabba ya bayyana babban rashi da aka yi bayan rasuwar dattijon.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari