Hukumar yan sandan NAjeriya
Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya janye gayyatar da aka yi wa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II zuwa birnin tarayya Abuja.
Shahararren dan kasuwa, Atedo Peterside ya caccaki hedikwatar 'yan sanda a Abuja da ta gayyaci Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi, don bincike kan kashe-kashen Sallah.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci kan jami'an tsaro a Abia. Sun hallaka 'yan kasar China da wani dan sanda.
Wasu mazauna Kano sun nuna damuwa kan gayyatar Sarki Muhammadu Sanusi II da yan sanda suka yi zuwa birnin Abuja inda suka ce ana son ta da rigima ne a jihar.
Bayan rasa rai a yayin bikin sallah a Kano, rundunar ‘yan sanda ta gayyaci Sarki Muhammadu Sanusi II, zuwa Abuja saboda rikicin da ya faru yayin bukukuwa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani mahaifi da zargin kashe 'yarsa mai suna Shakirat Ojo ya birne ta. An tono gawar bayan kwanaki takwas domin bincike.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta samu nasarar ceto fasinjojin da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su. Sun samu nasarar ne bayan sun fatattaki miyagun.
Rahotanni sun ce rundunar ‘yan sandan Kaduna ta nesanta kanta daga wani mutumi Hadaina Hussaini da ake zargi da yin barazanar kisan yan Kudu a Arewa.
An ci gaba da jimamin kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Abokan aikinsu sun bukaci a yi musu adalci ko kuma su dauki fansa kan lamarin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari