Hukumar yan sandan NAjeriya
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I JIbrin ya yi tattaki zuwa ga iyalan matafiyan da aka kashe a jihar Edo, ta hanyar dukansu da cinna masuw wuta.
Mutane 2 sun rasu, wasu 13 sun nutse a ruwa yayin da jirgin fasinja ya yi taho mu gama da jirgin kamun kifi a jihar Bayelsa ranar Talata da ta gabata.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifiuru bai ji dadin yadda wasu kwamishinonins ada 'yan kwangila suka kawo cikas ga wasu ayyuka a jihar ba. Ya umarci su zage damtse.
Mazauna garin Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas sun fara zama a cikin zullumi saboda fargabar harin ramuwar gayya kan kisan Hausawa.
Mutanen garin Uromi sun fara barin gidajensu saboda fargabar jami'an tsaro za su kama su bisa zargin hannu a kisan ƴan Arewa 16, sun ce ana kama mara laifi.
Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar, Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa babu gaskiya a labarin cewa ta fasa zuwa gida hutun Sallah.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
Direban motar da ta dauko mafarauta 'yan Arewa da aka kashe a jihar Edo ya fadi yadda 'yan sa-kai suka tare su tare da hallaka da dama daga cikinsu.
Kungiya ta soki Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi bisa kin bin umarnin 'yan sanda, wanda ya janyo mutuwar mutane da dama.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari