Hukumar Kwastam
Hukumar Kwastam ta kama wasu mutane dauke da buhunan fatu da kuma naman jaki 414 a iyakar jihar kebbi suna kokarin ketare kasar Najeriya zuwa kasashen ketare.
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana yiwuwar hana shigo da, gami da siyar da kayan sawa na gwanjo a fadin Najeriya. Hukumar ta ce kayan na gwanjo na da illa ga.
Gwamnati ta Saki Sabon Bayani Akan Motocin Tokunbo a Najeriya, Farashin Su Ya Sakko da Kaso 47 Cikin Dari Kuma Sabon Bayani Daga Gwmnatin Tarayya: Farashin
Honarabul Chidi, 'dan majalisar wakilai ya fada murna bayan jami'an hukumar kwastam na kasa sun karbota daga hannun wasu barayi a yankin Suleja ta jihar Neja.
Hukumar kwastam ta kasa ta sanar da dalilin ta na damke wasu kayayyakin kasar Chana da aka shigo dasu Najeriya. Tace kayan sun karya dokokin hukumar su ne.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi bayani mai ban tsoro a zaben 2023. Rahoton da aka samu ya nuna cewa makamai da kwayoyi da-dama suna ta barkowa cikin Najeriya.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Kwantrola-Janar na Hukumar Hana Fasa Kwabri watau Kwastam, Kanal Hameed Ali (mai ritaya) ya bayyana irin nasarorin da hukumar ta samu karkashinsa cikin shekaru7
Kwantrola mai kula da sashin cinikayya ta Hukumar Kwastam ta Najeriya, NCS, Anthony Ayalogu, ya riga mu gidan gaskiya. Ayalogu ya mutu ne a filin tashi da sauka
Hukumar Kwastam
Samu kari