Rashawa a Najeriya
EFCC tana zargin wasu kamfanonin ketare suna da hannu a badakalar kudin wje da aka yi. Godwin Emefiele ya jawo hukumar EFCC tana binciken manyan kamfanoni.
Gwamnan Legas ya bar ofis a asirce, ya tafi bikin da wata mai kudi ta shirya a kasar waje. Makudan kudi sun yi ciwo a wannan biki da aka yi a tsibirin Grenada.
Wani mai bada shaida da hukumar EFCC ta gayyato, ya tona Winifred Oyo-Ita inda ake sshari’a da hukumar EFCC bisa zargin cin wasu kudi ta hanyar da ba ta halatta ba
Babban kotun tarayya da ke aiki a Abuja ta gamsu hukumar EFCC tayi shari’a da Nicholas Mutu. An tsaida ranar shari’a da ‘dan majalisar na yankin Bomadi/Patani.
Hukumar EFCC EFCC za ta gurfanar da Obiano a gaban mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja bisa zargin almundahanar kudi har naira biliyan hudu.
Olu Agunloye, ministan lantarki da karafa a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya shaki iskar yanci daga kurkukun Kuje,an tabbatar da hakan.
Shugaban EFCC, Ola Olukoyede, ya gargadi jami’ansa a kan aikata cin hanci da rashawa yayin da ya bada sabon umurni dangane da harkokin hukumar a 2024.
Farfesa Wole Soyinka ya ce akwai wasu da ake tunanin barayi ne a gwamnatin nan. Nan gaba za a fallasa mutanen APC da ke gwamnati da ya kamata a bincika.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Cif Bisi Akande ya yi hasashen cewa yan siyasa masu tasowa za su fi na yanzu tafka barna da suka hada da rashawa.
Rashawa a Najeriya
Samu kari