Jihar Niger
A kokarin da hukumomin tsaro suke na kawar da ayyukan ta'addanci a kasar nan, dakarun rundunar 'yan sandan jihar Neja sunyi nasarar kama wasu manyan masu laifi da suka hada masu garkuwa da mutane, barayin shanu, masu fyade, barayi
Garkuwa da mutane domin kudin fansa ya zama tamkar ruwan dare a kasar nan, musamman ma a kudancin kasar nan, to sai dai yanzu yankin arewa abin ba a cewa komai, domin suna nan sunyi wa yankin kaka gida. A wannan satin ne rundunar
Akalla mutane 5 sun rasa rayukansu kuma da dama sun jikkata yayinda yan ta’addan Boko Haram suka kai hari kudu maso gabashin kasar Nijar jiya Juma’a , 23 ga watan Maris, 2018. Wani mazaunin Toummour, a yankin Diffa ya bayyana cewa
Masarautar Damagaram ta jamhuriyar Nijar ta goya wa takwararta Azbin baya bisa amincewa da kafa dokoki saboda a samu sauki wurin aure a yankin, dokokin sun hada da rage kudin sadaki, da hana yin ankon biki, da rage kayan gara, da
An zargi wani mutum mai suna Abubakar Maishayi da yin garkuwa da wani yaro na tsawon lokaci tare da yi masa luwadi wanda hakan ya yi sanadiyyar rasa ransa.
Mataimakin shugaban PDP mai kula da shiya ta Uku a jihar, Yahaya Abiliti, shine ya mayar da martanin inda yace abin kunya ne
Musayan wutan ya faru ne yayinda yan sandan na zaune wajen aikin su sai aka kawo musu hari a Jihar Neja.