Nasir Ahmad El-Rufai
Kasancewa gwamnatin Kaduna ta ƙara yawan kuɗin makarantar da ɗalibai ke biya duk shekara, wani jigo ya yi kira ga gwamna jihar da ya sadaukar da albashinsa.
Gwamnatin Kaduna ta ce tana jiran cikaken rahoto a kan zanga-zangar da daliban Kwallejin Ilimi na Gwamnatin Kaduna da ke Gidan Waya suka yi. Sanarwar da ke Gida
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i, ya bayyana matuƙar damuwarsa bisa wani hari da yan bindiga suka yi ƙoƙarin kaiwa wani ƙauye a yankin kudancin Kaduna.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce sace dalibai da aka yi kwanan nan a jihar Kebbi na nuna hatsarin da yankin arewa maso yamma ke ciki ta fannin tsaro.
Jihar Kaduna na ɗaya daga cikin jihohin arewa dake fuskantar harin yan bindiga a makarantu, gwamnatin jihar tace tana ɗaukar matakai don kare hakan nan gaba.
Jami'ar jihar Kaduna ta bada umarni ga tsoffin dalibai da kuma sabbi da su dawo karatun shekarar 2020/2021 a ranar 22 ga watan Yuni,jaridar Daily Nigerian tace.
'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe Mr Anja Mallam, Dagacin kauyen Dogon Daji a karamar hukmar Sanga a jihar Kaduna kamar yadda Daily Trust
A ranar Asabar wasu mutane suka toshe hanyar Kaduna-Abuja saboda yawaitar harin yan bindiga a yankinsu. Gwamnan jihar El-Rufa'i ya gargaɗe su a kan aikata haka.
Biyo bayan ƙauracewa al'amuran majalisar dokokin jihar Kaduna da ɗan majalisa, Aminu Shagali, yayi. Majalisar ta bayyana kujerar sa a matsayin wacce ba kowa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari