Nasir Ahmad El-Rufai
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, reshen jihar, John Joseph Hayeph, ya bayyana yadda ‘yan bindiga suka kara farashin kudin fansar jama’an da su ke sace wa
Wata babbar kotu da ke zamanta Kaduna ta yanke wa kamfanin buga labarai na Today da ke da gidan jaridar The Union, hukuncin biyan Nasir El-Rufai, gwamnan jihar
Tun bayan kammala zaɓen kananan hukumomi a jihar Kaduna, Gwamna Malam Nasiru El-Rufa'i ya baiwa sabbin ciyamomi shahadar kama aiki ranar Litinin 1 ga Nuwamba
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana wasu maganganu kan rade-radin cewa tsohon sarki Sanusi ke da tasiri a harkokin gwamnatinsa da yake tafiya
Wasu tsagerun yan bindiga sun farmaki wata coci a jihar Kaduna ana tsaka da gudanar da ayyukan Ibada, sun kashe mutum biyu, tare da sace wasu da dama a harin.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da sanarwar cewa wasu jama'an gari sun hallaka wani da ake zargin ɗan leken asirin yan bindiga ne da matarsa da ɗansa a Igabi.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta samu nasara akan jam'iyyar APC mai mulki a zaɓen karamar hukumar Zangon Kataf dake jihar Kaduna, wanda aka gudanar ranar Asabar.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da daukar mataki kan ma'aikatan gwamnatin da basu yi allurar rigakafin Korona ba. An sanar da ranar da za hana ma'aikata shiga o
An gabatar da Jana'izar Hajiya Aminatu Bintu Muhammad Bello matar marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gummi. An yi jana'izar ne bayan Sallar La'asar a gidan Sheikh
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari