Nasir Ahmad El-Rufai
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar hoton jagoran APC, Bola Tinubu da gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai. Ana ganin zai masa abokin takara a 2023.
Gwamnatin jihar Kaduna ta cire dokar ta ɓacin awa 24 da tasa a kananan hukumomin Kaura da Jema'a na jihar Kaduna bisa karya dokar da jamaar yankin suka yi.
Wasu tsageru sun kona wasu rugagen makiyaya biyu a yankin Zauru da Kurdan a karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna, inji rahotanni da dama daga yankin.
Dan takarar gwamna a jihar Kaduna, Dattijo ya bayyana abubuwa shida da yake son cimmawa idan ya zama gwamna a zaben shekarar 2023 mai zuwa nan gaba kadan..
Masu ruwa da tsaki na APC a Kaduna sun yi kira ga shugabancin jam’iyyar da ta tabbatar da ganin cewa magajin Gwamna Nasir El-Rufai ya kasance mai ilimi sosai.
Dan takarar gwamnan Jihar Kaduna, Muhammad Sani Abdullahi wanda aka fi sani da Dattijo ya kai ziyara ga Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli har fadar sa,
Kungiyar CAN ta bukaci gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, da ya ajiye girman kai sannan ya yarda cewa ya gaza a bangaren tsaron al'umman jihar tasa.
Kwamishinan kasafi da tsare-tsare na jihar, Muhammad Sani Abdullahi (Dattijo), wanda kuma ya rike mukamin shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin El-rufai ne kadai
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bukaci duk wadanda ya nada mukamai na gwamnati da sauran ma’aikata da su yi murabus zuwa ranar 31 ga watan Maris na 202
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari