Bukola Saraki
Tsohon shugaban majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki, yace yana iya bakin kokarinta a ɓoye amam hara yanzu yan Najeriya ba su da zabin da ya wuce Atiku.
Mun kawo jerin Gwamnoni da suka taba rike kujerar Shugaban Gwamnoni. Gwamna na farko da ya rike shugabancin kungiyar NGF shi ne tsohon Gwamna Abdullahi Adamu.
A yayin da ake cigaba da rikici tsakanin shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Femi Fani Kayode, tsohon jigon jam'iyyar da yanzu ya koma jam'iyya
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'anatti, EFCC, tun kafuwarta a 2003 karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ta kama a kal
Shugaban Hukumar EFCC na kasa, Abdulrasheed Bawa yace sun je kotu da sama da mutum 970 kotu daga Junairu zuwa Satumban 2021, amma babu wani babban ‘dan siyasa.
A jihar Kwara, Kayode Ogunlowo wanda yana cikin Hadimai kuma na-kusa da Lai Mohammed, bai tare da APC, zai yi doya da manja ne a zabe mai zuwa da za ayi 2023.
Bukola Saraki ya yi magana game da yunkurin APC na zawarcin Wike kafin zaben 2023, ya ce gwamnonin APC su yi su gama, Nyesom Wike ba zai bar jam’iyyar PDP ba.
Tun 2019 Lauyoyin EFCC su ka fara binciken Bukola Saraki bisa zargin ya saci kudi daga gwamnati. Shekaru uku kenan har yau ba a yanke hukunci a shari’a ba.
Za a ji abin da ya sa Dino Melaye ya juyawa Saraki baya, ya bi Atiku a zaben fitar da gwani. Wannan karo, Melaye bai goyi bayan tsohon shugaban majalisan ba.
Bukola Saraki
Samu kari