
Masu Garkuwa Da Mutane







Ingila ta ce 'yan Boko Haram sun fi son sace wadanda ba 'yan kasar nan ba inda suka ja kunnen 'yan kasar su da tafiya zuwa jihohi 12 na Najeriya kan tsaro.

Duk da yadda ta'addanci ke kamari a kasar Najeriya, wasu daga cikin manyan cigaban da aka samu a shekarar nan su ne sheke shugabannin 'yan ta'adda a Najeriya.

A kalla rayuka 12 aka kashe yayin farmakin da 'yan bindigan daji suka kai kauyen Sakajiki da ke masarautar Kaura Namoda a jihar Zamfara a ranar Alhamis da dare.

Ibadan - Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya bayyana cewa lamarin tsaron Najeriya ya yi tsamarin da ya kamata a nemo sabbin hanyoyin maganceta da wurii.

Uku daga cikin daliban makarantar horar da limaman coci da aka sace na a Christ the King Major Seminary, karamar hukumar Jema'a ta jihar Kaduna sun samu yanci.

Neja - Dakarun Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kasurgumin dan bindiga, Alhaji Karki, yayinda yake kokarin kaiwa musu hari a barikinsu dake jihar Neja.

Masu kaiwa yan bindiga bayanai ke hana ruwa gudu wajen yunkurin ceto mai martaba Sarkin Bungudu, Hassan Attahiru, duk da an biya kudin fansar milyan ashirin.

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatad a mambobinta biyu, kan zargin da ake musu cewa sun da alaka da yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka addabi.

Masu garkuwa a ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun fara tambayar dafaffen abinci a matsayin kuɗin fansa. Ƴan bindigan sun janye kai hare-hare a wasu
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari