Masu Garkuwa Da Mutane
Jami’an tsaron kasar Yarbawa wanda aka fi sani da Amotekun sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne, Labram Ibrahim yana karyan hauka a jihar Ondo.
'Yan fashin daji sun yi garkuwa da matar sakataren cocin Evangelical ta Afirka ta yamma, ECWA, reshen jihar Sokoto, Rabaran Oro Yakubu kamar yadda ya zo a rahot
Rundunar yan sandan jihar Neja ta ce jami'anta sun bindige wani da ake zaton mai garkuwa da mutane ne wanda ya nemi guduwa a karamar hukumar Bosso da ke jihar.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake sace mutane biyar a garin Gatawa da ke yankin Sabon Birni na jihar Sokoto, sun nemi a biya N500,000 a matsayin kudin fansarsu.
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wata ‘yar kasuwa, Christiana Bernard a kusa da babban gidan talabijin din jihar Ribas na NTA da ke Port Harcourt. The Punch ta t
Tsagerun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum biyu tare da sace 1 a harin da suka kefen Gidan-Kwano, gefen jami'ar FUT da ke garin Minna, babbar birnin Neja.
Masu garkuwa da mutane sun saki Bashir Gide, Maigarin Banye a karamar hukumar Charanci da ke jihar Katsina da kuma wani dalibi bayan kwanaki 26 da sace su.
Dalibai karkashin gammayar kungiyoyin arewa, CNG, sun yi barazanar dakatar da harkoki a Zaria biyo bayan sace wasu ma'aikatan kanananan hukumomi su 13 da yan bi
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe wani kyaftin din rundunar soji mai ritaya, Godfrey Zwallmark bayan sun sace shi a jihar Ribas.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari