Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai mummunan hari kauyen Udawa dake kan hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari ranar Lahadi, sun kashe mutum daya sun sace wasu
'Yan bindiga sun ttsinkayi yankin Mareri da ke babban birnin jihar Zamfara a ranar Juma'a kuma sun sace mata da diyar lakcaran kwalejin ilimi, Dr Abdulrazak.
'Yan sanda a jihar Katsina sun kama wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne su biyu yayin da suka yi barazanar sace wasu mutane idan basu biya kudi ba.
Yan bindiga sun saki basaraken masarautar Gindiri, karamar hukumar Mangu da ke jihar Filato, Charles Mato Dakat, bayan ya shafe tsawon kwanaki biyar a hannunsu.
Masu garkuwa da suka sace babban sarkin masarautan Pyem, Charles Mato Dakat, sun bukaci a biya su Naira miliyan 50 matsayin kudin fansa kafin su sako shi, The N
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mafarauta sun yi wa yan bindiga kwantan bauna, sun bude musu wuta a jihar Kaduna, mutane da dama sun kubuta daga sansanin su.
Mazauna Rafindaji a kauyen Gulida da ke cikin Abaji a FCT sun shiga tashin hankali bayan sun samu labarin yadda ‘yan bindiga su ka fatattaki manoma a gonakinsu
Wasu hatsabiban yan bindiga sun sace malaman addinin musulunci biyu a Ayetoro kan hanyar Ayetoro - Abeokura a karamar hukumar Yewa-North a jihar Ogun, Daily Tru
Lamari mai kama da bikin zubar da jini ya auku a kasar nan inda aka halaka fiye da ‘yan sanda da sojoji 964 yayin mayar da hare-hare cikin shekara daya kacal.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari