Manyan Labarai A Yau
Rundunar ‘yan sandan Cross River ta kama wani matashi da ya kashe mahaifiyarsa mai shekaru 62 a Calabar yana mai zarginta da tabarbarewar dukiyarsa.
Shehu Sani ya yi Allah wadai da kiran da Malamin Musulunci ya yi na neman a kasha matar Shugaban kasa Bola Tinubu, Sanata Oluremi Tinubu. Ya ce ba abun yarda bane.
Hukumar kwastam ta ayyana cewa daga ranar 23 ga watan Fabrairu,m za a fara siyar da shinkafa da sauran kayan abinci ga talakawa a Legas da sauran sassa na kasar.
Wata matashiya ta ce ta ziyarci kasuwar kauye a jihar Enugu kuma ta yi nasarar siyan bokiti ghuda na shinkafa kan N3,000, mutane da dama sun nuna shakku a kai.
Shugaban kungiyar Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa likitocin da suka duba shi sun cika da mamaki sakamakon cin karo da suka yi da harsasai 38 a kansa.
Wani labari da ya yadu a soshiyal midiya ya yi ikirarin cewa hukumar EFCC ta gano kimanin dala miliyan 800 a gidan tsohon gwamnan Abia Okezie Ikpeazu. An yi bincike.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Zamfara, CP Kolo Yusuf, ya bayyana cewa an kammala duk wani shirin shiri domin ganin an kawo karshen ayyukan 'yan bindiga a jihar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya fito ya musanta batun cewa gwamnonin jihohi 36 na kasar nan sun samu karin kudade har N30bn daga gwamnatin tarayya.
Dan gwagwarmayar kungiyar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Igboho, ya komo Najeriya shekaru biyu bayan ya yi gudun hijira zuwa Jamhuriyar Benin.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari