Labaran Soyayya
Kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta tsare wani matashi mai suna Abbas Sadiq saboda karya hannun budurwarsa don ta yi waya da wani bayan saka musu rana.
Matashiya ta ja hankalin duniya bayan da ta hakura da gadon kudin da za ta samu daga iyayenta don ta auri sahibinta da suka hadu a jami’a, mahaifinta baya so.
Har yanzu Annostacia Mutamuruka tsarkakakkiya ce a shekaru 80 saboda mikinta bai taba kwanciyar aure da ita ba sannan ya barta. Ta yi rayuwar kadaici ba yara.
Meram Indimi, diyar babban attajirin Najeriya Alhaji Muhammed Indimi, ta amarce da hadadden angonta wanda ya kasance dan kasuwar kasar Turkiyya, Yakup Gundogdu.
Wani matashi ya soke aurensa da wacce zai aura ana saura ƴan kwanaki kaɗan bikinsu bayan ta haƙiƙance cewa sai ya kashe N17m wajen shirya bikin kece raini.
Watanni bayan an daura masu aure, an sha shagalin bikin Bello El-Rufai, dan majalisa mai wakiltan mazabar Kaduna ta arewa a majalisar wakila da amaryarsa Aisha.
An wallafa wani kayataccen bidiyo inda aka ga wata matashiyar uwa tare da tulelen danta suna tikar rawa kamar abokai, bidiyon ya burge ma'abota kafar sadarwa.
Wani magidanci mai suna Raphael Chima, ya maka matarsa, Joy, a gaban kotun gargajiya da ke Jikwoyi, babban birnin tarayya Abuja saboda tana yawan jibgarsa.
Wani dan Najeriya wanda ya kasance Musulmi daga jihar Adamawa ya fada tarkon son wata baturiya kirista daga Norway kuma sun yi aure duk da banbancin al’ada.
Labaran Soyayya
Samu kari