Matawalle
Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya raba tallafin Naira miliyan 500 ga 'yan APC a Zamfara. Ministan ya bi salon raba kudi maimakon kayan abinci da aka saba.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
Karamin Ministan tsaro, kuma tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya bayyana cewa 'yan Arewa su na ganin amfanin mulkin Bola Ahmed Tinubu a fannoni da dama.
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya tsoma baki kan batun hana sojojin Najeriya 'visa' zuwa kasar Canada inda ya ce za su dauki matakin da ya dace.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya caccaki karamin ministan tsaro kan sukar da ya yi wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta zuba idanu wasu 'yan siyasa su na kokarin tunzura jama'a da haddasa fitina ba.
Wasu rahotanni na zargin cewa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, yana cikin karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara yayin da sojoji suka kara matsa masa.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta umarci jami'an tsaro da su saki tsohon hadimin Gwamnan Zamfara, Bashir Hadejia, wanda ta ce an kama shi ba bisa doka ba.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bukaci a karawa ma'aikatar tsaro karin kudade domin magance matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a kasar nan.
Matawalle
Samu kari