Matawalle
Bayan yada jita-jitar korar Bello Matawalle, wata ƙungiya mai suna 'Guardians of One Nigeria' ta gargadi masu yaɗa labarin da ka da su dagula ayyukan ministan.
Gwamnatin tarayya ta karyata rahoton da ke cewa an kori Ministoci uku, tana cewa labarin karya ne kuma barazana ga 'yancin fadar albarkacin baki.
Masanin tsaro kuma mai fashin baki kan lamuran yau da kullum, Opialu Fabian ya bukaci ministan tsaro, Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa.
Bayan tone-tone da Gwamna Dauda Lawal ya yi kan basuka, tsohon kwamishinan yada labarai, Ibrahim Dosara, ya musanta ikirarin cewa ya samu N4m kacal.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya yi kalamai masu kaushi kan 'yan siyasar Arewa masu sukar Shugaba Bola Tinubu. Ya ce suna yin hakan ne don sunyi suna.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya gaji dumbin matsaloli daga wajen magabacinsa, Bello Matawalle. Ya ce abubuwa sun tabarbare.
Wasu mazauna karamar hukumar Anka a jihar Zamfara sun yabawa Bola Tinubu da ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan kakkabe yan bindiga a yankin Arewa maso Yamma
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya yi rabon shanu ga mambobin jam'iyyar APC a jihar domin murnar bukukuwan karamar Sallah na 1446AH.
Tsohon mai bai wa gwamnan jihar Zamfara shawara na musamman, Sani Abdullahi Shinkafi, ya yi fatali da kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar.
Matawalle
Samu kari