Matawalle
Bayan tone-tone da Gwamna Dauda Lawal ya yi kan basuka, tsohon kwamishinan yada labarai, Ibrahim Dosara, ya musanta ikirarin cewa ya samu N4m kacal.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya yi kalamai masu kaushi kan 'yan siyasar Arewa masu sukar Shugaba Bola Tinubu. Ya ce suna yin hakan ne don sunyi suna.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya gaji dumbin matsaloli daga wajen magabacinsa, Bello Matawalle. Ya ce abubuwa sun tabarbare.
Wasu mazauna karamar hukumar Anka a jihar Zamfara sun yabawa Bola Tinubu da ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan kakkabe yan bindiga a yankin Arewa maso Yamma
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya yi rabon shanu ga mambobin jam'iyyar APC a jihar domin murnar bukukuwan karamar Sallah na 1446AH.
Tsohon mai bai wa gwamnan jihar Zamfara shawara na musamman, Sani Abdullahi Shinkafi, ya yi fatali da kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar.
Karamin ministan tsaro a gwamnatin Bola Tinubu, Bello Matawalle ya goyi bayan matakin sanya dokar ta baci a jihar Rivers. Ya nuna cewa sojoji na cikin shiri.
Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya raba tallafin Naira miliyan 500 ga 'yan APC a Zamfara. Ministan ya bi salon raba kudi maimakon kayan abinci da aka saba.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
Matawalle
Samu kari