Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna hada baki da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun kuma kubutar da wani mutum.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun raunata mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Kotun soji ta yanke wa sojoji hudu hukuncin daurin rai da rai bayan kama su da laifin safarar makamai ga yan ta'adda ba bisa ka'ida ba a jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun samun nasarar dakile harin na 'yan bindiga tare da kashe da dama daga cikinsu.
An tabbatar da mutuwar dakarun takwas na rundunar yan sanda takwas da aka nema aka rasa bayan arangama da yan bindiga a jihar Benuwai ranar juma'a da ta gabata.
Sojojin Operation FANSAN YANMA sun kashe ’yan ta’adda biyu a Kaduna, sun kwato makamai da babura bakwai a Katsina, yayin da rahoto ya fayyace dalilan rushewar sulhu.
An rasa rayuka da wani abin fashewa ya tashi a masana'antar kera makamai ta Najeriya watau DICON da ke Kaduna, mutanen yankin sun shiga tashin hankali.
Dakarun sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. An samu nasarar ne bayan artabu.
Wasu 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a wani gari da ke kan iyaka a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun fafata da sojoji tare da kwashe makamai daga sansaninsu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari