Labarin Sojojin Najeriya
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan matafiya a jihar Sokoto. Dakarun sojoji sun kai dauki inda suka samu nasarar fatattakar tsagerun.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar ne tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro.
Dakarun sojoji sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. A yayin artabun an kashe 'yan bindiga masu yawa yayin da aka samu asarar rayukan wasu sojoji.
Gwamna Nasir Idris zai kafa sansanin sojoji a karamar hukumar Augie, domin karfafa tsaro; ya kuma sanar da gyaran asibitin Augie don inganta kiwon lafiya.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka mayaka da kwamandojin kungiyar.
Dakarun sojojin Najeriha sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a jihar Katsina bayan sun yi artabu. Sojojin sun kuma samu nasarar ceto mutanen da aka sace.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka gamu da iftila'in harin 'yan bindiga a jihar Zamfara a wani harin ba zata da 'yan bindiga su ka kai zuwa Gusau.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana takaicin yadda Boko Haram ta kutsa Borno, ta kashe bayin Allah sama da 50.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kashe mutane da suka hada da sojoji da fararen hula a wani harin da suka kai cikin dare a jihar Borno.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari