Kwankwasiyya
Hukumar tattara kudin shiga ta jihar Kano (KIRS) ta garƙame otal ɗaya da waus kamfanoni 4 saboda sun yi wa gwamnatin tsaurin ido, sun ƙo biyan harajin da ake binsu.
Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na jihar Kano, ya yi kiran da a yi wa dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Sani Madakin Gini, kiranye daga majalisa.
Rikicin da ya shiga shiga tsakanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abdullahi Umar Ganduje ya jawo gaba mai tsanani a tsakanin jagororin biyu na tsawon shekaru.
Kwana biyu da rasuwar tsohon Ministan Abuja, Laftanar-janar, Jeremiah Useni, Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi jimami bayan samun labarin mutuwarsa a ranar Alhamis.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan gargadin da 'yan sanda suka yi dangane da barazanar kai harin ta'addanci da wasu ke shirin yi. Ta ce babu wata barazana.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin ɗaukar Hassana Nazifi, makauniyar da ta kammala digiri a BUK aiki nan take, ya ce za a naɗa ta muƙami.
Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan Naira biliyan 2.3 da ta kashe wajen sayen dabbobi domin raba wa mata domin dogaro da kai a jihar bayan shan suka.
Gwamnatin Kano ta kwace wasu filaye da Ganduje ya raba a kusa da tashohin manyan mota. Abba ya kwace filayen domin karasa wasu ayyukan Rabi'u Kwankwaso.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da shirin rabon dabbobi ga mata domin dogaro da kansu. Ya gargadi wadanda za su ci gajiyar shirin.
Kwankwasiyya
Samu kari