Labaran garkuwa da mutane
Yan bindiga sun kai hari kan al'ummar Dan-Honu da ke Millennium City, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka sace sabbin ma'aurata da malamin musulunci.
Dakarun sojoji a jihar Taraba sun samu nasarar fatattakar wasu miyagun ƴan ta'adda masu yin garkuwa da mutane. Sojojin sun kuma ceto mutanen da suka sace.
A makon da ya gabata masu garkuwar suka sace basaraken a Abuja. Sai dai matar da suka sako, ta ce ba ta san inda za ta samo N100m don fansar mijinta da 'yayan ba
Tsagerun 'yan bindiga sun sake kai sabon hari mai muni kan kauyuka huɗu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da mutane 150 ranar Jumu'a.
Wasu taagerun yaj bindiga sun yi awon gab da tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki na ƙaramar hukumar Wushishi, Alhaji Sule, tare da jikkata yaransa biyu.
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun yi nasarar ceto ɗaliba ɗaya daga cikin ɗaliban jami'ar tarayya da yan bindiga suka sace.
Ana fama da barayi da ‘Yan bindiga a Najeriya, a haka ne wasu Sojoji sun dauke ‘dan jaridan fadar Shugaban kasa, sun yi masa fashi a Abuja a makon da ya wuce.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka Faston Cocin ECWA da suka sace tun ranar Litinin bayan an tattara an kai musu kuɗin fansa Naira miliyan ɗaya.
Miyagun ‘yan bindiga su ka shiga Kujama, a nan su ka yi awon gaba da wani basarake, akwai ‘yan sandan da aka bindige da su ka yi kokarin dakile harin ‘yan bindiga.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari