Katsina
Tsohon Sanata daga jihar Katsina kuma jigo a APC, Abubakar Sadiq Yar’adua yar bar APC mai mulkin Najeriya ya yi murabus daga jam'iyyar bayan shafe shekaru yana bauta
Masarautar Katsina ta sanar da naɗin sababbin hakimai shida a yankunanta. ɗan gwamna Dikko Radda da Hadi Siriki na cikin waɗanda suka samu sarautar.
Rundunar ‘yan sandan Katsina da hadin gwiwar sojoji da KSCWC sun dakile hare-haren ‘yan bindiga a kauyukan Faskari, an fatattaki miyagun su ba tare da asara rai ba.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda,ya rasa daya daga cikin hadimansa. Mai ba shi shawara na musamman kan harkokin ci gaban al'umma, ya rasu
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kaduna ta yi nasarar damƙe wani matashi da ake zargi da kwaiwayon muryoyin wasu gwamnonin Arewacin ƙasar nan.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya kashe kudade don inganta tsaro a manyan asibitoci. Gwamnatin za ta gina katangu a wasu manyan asibitoci saboda rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda gungun ƴan ta'adda su ka dawo aiki gadan-gadan, inda suke lashe mutane kamar kiyashi a sassan Katsina bayan jama'a sun fara samun sauƙi.
Wata kotu a jihar Katsina ta yanke hukuncin kisa ga wasu mutane guda biyu da suka hada da mai gadi da mai dafa abinci bisa kashe tsohon kwamishina Rabe Nasir.
Rundunar ‘yan sanda a Katsina ta dakile hare-hare biyu da aka kai a Sabuwa, inda ta ceto mutum 28. Amma 'yan ta'adda sun kashe mutane uku a harin.
Katsina
Samu kari