Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya kasa jurewa yayin da yake kallon gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ya zubar da hawaye sosai.
An sada tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da makwancinsa na karshe a cikin gidansa da ke Daura. Hakan ya kawo karshen jana'izar marigayin wanda ya rasu.
A yau Talata, 15 ga watan Yuli, 2025 za a yiwa Muhammadu Buhari sutura a birne shi a gidansa da ke Daura a jihar Katsina, ya rasu ne a ƙarshen makon da ya gabata.
Filin jirgin Katsina ya cika da jama'a yayin da aka karbi gawar Muhammadu Buhari daga Landan don binne shi a Daura. Bidiyo ya nuna wadanda suka halarta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi gawar marigayi Shugaba Muhammadu Buhari a gaban iyalansa, waɗanda idanuwansu suka cika da kwalla a Katsina.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gawar marigayi tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ta iso Najeriya daga Landan tare da tawagar gwamnatin tarayya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu tare da wasu daga cikin hadimansa sun isa jihar Katsina domin karɓar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari yau Taata.
A labarin nan, za a ji yadda shirye-shirye sun gama kankama, kuma ana dakon gawar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kawai domin suturta shi.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kafa ta sauka a jihar Katsina don shirin birne tsohon shugaba, Muhammadu Buhari.
Katsina
Samu kari