Katsina
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya dauko gawar shugaba Muhammadu Buhari daga London zuwa Najeriya domin jana'iza a Daura a jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya cika a ranar Lahadi a birnin Landan bayan rabuwarsa da Mamman Daura ranar Asabar.
Buba Galadima ya yi gwagwarmaya da Muhammadu Buhari suka samu sabani bayan hawan shi mulki ya ce ya yafe wa Buhari bayan mutuwar da ya yi a London.
Bayan rasuwar Muhammadu Buhari, wani bidiyo ya nuna ganawar tsohon shugaban kasa da Bola Tinubu a taron kaddamar da littafi a watan Janairu 2024.
Tsohon gwamnan jihar Lagos, Akinwunmi Ambode ya yi ta'aziyyar rasuwar Muhammadu Buhari, inda ya bayyana shi a matsayin shugaba mai tsoron Allah da adalci.
Yayin da ake jimamin rasuwar tsohon shugaban kasa, Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda ya bayyana halayen marigayi Muhammadu Buhari na raha da kishin kasa.
Babban kwamandan Hisbah kuma fitaccen malamin musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya roƙi ƴan Najeriya su yiwa Buhari addu'a kuma su yafe masa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar marigayi Muhammadu Buhari, ana sa ran shi zai karbi gawar gobe Talata kafin a wuce da shi Daura.
Farouk Aliyu ya yi kira ga duka shugabanni a matakau daban-daban a Najeriya da su tuna cewa duk matsayin da suka kai a rayuwa watarana mutuwa za ta riske su.
Katsina
Samu kari