Katsina
A labarin nan, za a ji yadda fitaccen malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ja kunnen jami'an tsaro a kan zaman sulhun Katsinawa da 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji yadda yan ta'adda su ka zauna da hukumomi da su ka hada da jami'an gwamnati a jihar Katsina domin kawo karshen kisan bayin Allah.
A jiya Asabar 20 ga watan Satumbar 2025, Hakimin Shargalle a jihar Katsina, Hadi Sirika ya gana da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero a fadarsa da ke jihar.
Sojojin Operation FANSAN YANMA sun kashe ’yan ta’adda biyu a Kaduna, sun kwato makamai da babura bakwai a Katsina, yayin da rahoto ya fayyace dalilan rushewar sulhu.
Daya daga cikin jagororin yan bindiga a jihar Katsina, Kachalla Ummaru ya gargadi jami’an tsaro cewa kashe ’yan bindiga 10 zai kawo bayyanar wasu sababbi 20.
Mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya samu karramawa ta musamman daga jami'ar European American a birnin tarayya, Abuja.
Hukumar KTPCACC ta fara bincike kan yadda aka yi sama da fadi da kudi N188m a shirin tallafin taki da kudin makarantu a Katsina, an fara dawo da kudin.
Dakarun sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. An samu nasarar ne bayan artabu.
Yayin da al'umma da dama suka gaji da hare-haren yan bindiga a wasu yankunan jihar Katsina, an gudanar da zaman sulhu a Faskari da dan bindiga, Ado Aliero.
Katsina
Samu kari