Katsina
A labarin nan, za a ji cewa, za a ji cewa mazauna jihar Katsina sun bayyana irin halin kunci da razana da su ka shiga bayan 'yan ta'adda sun kai masu hari.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da tsawa a jihohin Arewa da kudanci ciki har da Abuja, Kano, Kaduna, Oyo, Delta da Lagos a ranar Juma’a, 22 ga Agusta.
‘Yan bindiga sun kakaba harajin N15m kan garuruwan Katsina, inda suka ce biyan kudin ne kawai zai sanya su daina kashe mutane da yin garkuwa da su a yankin Almu.
Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin mataimaka 15 da shugaban hukumar otel otel na Katsina, domin aiwatar da shirin “Gina makomarka da kanka” cikin amana.
Dan Majalisar Jibia da Kaita a jihar Katsina, Hon. Sada Soli ya bayyana cewa an aan yan bindigar da auka kai hari masallaci a yankin karamar hukumar Malumfashi.
Rigima ta barke tsakanin wasu jagororin yan ta'adda a Katsina inda suka yi bata kashi yayin da ake maganar sulhu a yankuna da dama a jihar domin samun zaman lafiya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika bayan sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Katsina. Sun hallaka mutane ta hanyar kona su da ransu.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci jami'an tsaro su yi amfani da fasaha wajen kama wadanda suka kashe masallata a wani masallaci suna sallah a jihar Katsina.
Mutanen da suka tsira da ransu daga harin da 'yan bindiga suka kai cikin masallaci a jihar Katsina, sun yi bayanin yadda mummunan lamarin ya auku.
Katsina
Samu kari