Katsina
Gwamna Dikko Umaru Radda na Katsina ya shirya fita ketare domin yin hutu har na tsawon mako uku saboda kula da lafiyarsa ana tsaka da jita-jitar lafiyar Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa wani Mai Unguwa a Katsina, Salisu Abdullahi ya shaida wa jami'an tsaro yadda ya ke jan 'yan ta'adda don kai hari kauyuka.
Majiyoyi sun ce karamar hukumar Safana a jihar Katsina ta kulla yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga, kamar Jibia, Batsari, da Danmusa, domin zaman lafiya.
Kungiyar NUP ta Arewa ta ce jihohi 4 daga 19 na Arewa ke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000, yayin da wasu ke biyan N3,000 zuwa N5,000 ga tsofaffin ma'aikata.
Wasu ma'aurata, Abdulsalam da Zainab da mutane 3 sun rasa rayukansu sakamakon mummunan hatsarin motar da ya rutsa da su a titin Kurfi zuwa Katsina.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Katsina sun samu nasarar dakile harin 'yan bindiga. Jami'an sun kuma kubutar da wasu mutane da aka yi yunkurin sacewa.
NiMet ta yi gargadin ruwan sama da ambaliya a jihohin Arewa da Kudu, ta shawarci mazauna yankunan ambaliya su dauki matakin gaggawa don kare rayukansu.
'Yan bindiga sun kai hare-hare a Malumfashi, Kurfi da Dutsinma, inda suka kashe mutane, suka yi garkuwa da wasu, da sace dabbobi, kafin a fatattake wasu.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan dakarun sojoji a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka soja tare da raunata wasu jami'ai.
Katsina
Samu kari