Kasashen Duniya
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya yi waya da shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian. Ya bukaci a bude mashigar Hormuz da Iran ta rufe kirif.
Kamfanin Saudi Aramco ya nuna rashin tabbas kan fitar da mai a watan Afrilu, yayin da ikon Iran kan mashigar Hormuz ya zama babban tarnaki ga makamashin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa wani kamfanin haƙar ma'adanai a Turai ya fara ƙulla yadda zai kunyata Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu a ziyarar da zai kai UK.
Kasar Iran ta harba makamin Sijjil mai nisan gaske zuwa Isra'ila karon farko tun bayan fara yaki. Makamin na da karfin gaske kuma zai iya shiga Isra'ila a minti 7.
Manyan kamfanonin mai na Amurka sun gargaɗi Donald Trump kan ta'azzarar matsalar makamashi yayin da Amurka da Iran suka ƙi amincewa da tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald J Trump ya bayyana cewa Iran na don a koma teburin tattaunawa, amma yana da shakku kan batun.
Shugaba Donald Trump ya zargi Iran da amfani da fasahar AI wajen yaɗa labaran ƙarya game da nasarorin yaƙi da kuma taron goyon bayan Mojtaba Khamenei.
Zanga zanga mai zafi ta barke a Tel Aviv yayin da yakin Isra'ila da Iran ya shiga mako na 3. Ana ci gaba da kai wa juna hari a rumbunan ajiyar mai da muhimman wurare
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa har yanzu gwamnatinsa ba ta shirya tsayawa domin kulla yarjejeniyar kawo karshen yakin da ake yi da Iran ba.
Kasashen Duniya
Samu kari