Kasashen Duniya
Hukumar leken asirin Amurka ta mika rahoto kan shirin nukiliyar Iran ga Majalisar Dattawan Amurka, ta ce har yanzu jamhuriyar Musulunci ba ta sake gina su ba.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amurka na neman karin biliyoyin Daloli domin ta kara karfi da azama wajen hada gwiwa da Amurka a kara matsa wa Iran.
A labarin nan za a ji cewa wani babban jirgin yakin Amurka ya janye daga Gabas ta Tsakiya inda ake ci gaba da gwabza yaki da Iran bayan ta hada kai da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji Iran ta yi tir da shirun da Majalisar Dinkin Duniya ta yi , ta zuba ido Isra'ila da Amurka na kashe manyan jami'an kasarta.
Ministan harkokin wajen Saudiyya, Faisal bin Farhan Al Saud ya yi magana kan harin da Iran ta kai Riyadh ana tsaka da taron ministocin kasashen Musulmi da Larabawa.
A labarin nan, da a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka, Donald J Trump ya ce Isra'ila ba za ta sake kai makamancin harin da ta kai wa wurin ajiyar gas a Iran ba.
Hukumomin UAE sun ayyana ranar Juma'a, 20 ga Maris, 2026, a matsayin ranar idin karamar Sallah, tare da fitar da lokutan sallar Idi a masallatai.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila. Makaman na Iran sun yi barna mai girma a wasu biranen da ke Isra'ila ciki har da birnin Tel-Aviv.
Gwamnatin China ta hannun ma'akkatar harkokin waje ta jadadda kudirinta na shiga tsakani domin kawo karshen fadan da ya barke tsakanin Amurka/Isra'ila da Iran.
Kasashen Duniya
Samu kari