Karatun Ilimi
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta fitar da sabuwar sanarwar ranar rubuta jarabawar UTME na shekarar 2024 inda ta ce za a gudanar a ranar 19 zuwa 29 ga watan Afrilu.
Yanzu haka akwai jami’o’i sama da 140 na ‘yan kasuwa da ke da lasisi daga NUC domin karatun digiri a Najeriya. A rahoton nan, mmun tattaro maku jerin jami’o’i.
Kwamitin gudanar da gasar ya roki gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, da ya bayar da filin gina cibiyar haddar Alkur’ani a jihar. Hassan ya zama gwarzo.
Cibiyar CLE ta dakatar da Jami'ar Baze da ke Abuja saboda wasu dalilai da dama da su ka hada kammala karatun digiri a cikin shekaru uku kacal wanda ya saba wa doka.
Allah ya yi wa wata malamar makaranta Misis Oluwatosin Aina rasuwa a jihar Ogun bayan da ta fadi ta ce ga garinku a kusa da motarta tana kokarin zuwa asibiti.
Gwamnatin Birtaniya na gayyatar dalibai daga Najeriya da wasu kasashe 14 don neman tallafin karatu daga gidauniyar GREAT gabanin zangon karatu na shekarar 2024-25.
Wannan damar ta hada da tallafin sufuri, alawus-alawus na wata-wata, shawarwari kan gidajen zama, kula da lafiya, kudaden biza, da kuma kudaden karatun kasar.
Bayan kotun ɗaukaka kara ta sanar da hukunci kan zaben gwamnan Kano, iyaye da dama sun shiga damuwa, sun ɗauko yaransu daga makarantu tun da wuri.
Rahotanni sun bayyana cewa ana zargin wasu 'yan kasar China da laifin kashe Emmanuel a kasar Philippines a Oktoba, 2023. Sannan ana neman N35m don dawo da gawarsa.
Karatun Ilimi
Samu kari