Karatun Ilimi
A baya-bayan nan Gwamnatin Tarayya da na wasu jihohi sun mayar da kwalejojin fasaha da ilimi zuwa jami'o'i sai dai hakan bai yi wa tsohon shugaban ASUP dadi ba.
Hukumar EFCC ta kai samame dakunan kwanan dalban jami'ar Obafemi Awolowo da ke Ile-Ife a jihar Osun inda ta kame dalibai fiye da 70 a daren jiya Talata.
Wasu malamai sun yi ta dukan dalibi har sai da ya rasa ransa a wata makaranta a Zaria da ke jihar Kaduna, wasu masana sun ba da shawara kan ladabtar da dalibai.
Hon. Anamero Dekeri ya so ayi wa marasa hali afuwar biyan NECO, JAMB da UTME, ‘Yan majalisa sun hau kujerar na-ki da aka nemi a yafe kudin jarrabawa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa zai yi amfani da bashin dala biliyan 3.5 don inganta rayuwar yara mata da makamashi da kuma wutar lantarki a kasar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da hukumar kula da inganta ilimin zamani na almajirai a jihar da kuma ba su horaswa na musamman.
Gwamnatin jihar Sokoto karƙashin gwamna Ahmed Aliyu ta ɗauki nauyin tura ɗalibai 15 'yan asalin jihar zuwa China su karanto kwasa-kwasan injiniyarin.
Gwamna Abba Kabir da Sanata Rabiu Kwankwaso sun gwangwaje dalibai da makudan daloli har 200 kafin tashinsu zuwa kasar Indiya don karo karatun digiri na biyu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sake daukar nauyin dalibai 1001 zuwa kasashen waje don karo karatu, daliban za su fara tashi a yau Juma'a.
Karatun Ilimi
Samu kari