Karatun Ilimi
Rahoto ya zo cewa wasu ami’o’in Arewa sun yunkuro, ana kokarin rungumar fasahar AI a tsarin ExploreCSR. Ana so komfuta ta rika mu’amala tamkar Bil Adama.
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
A ranar Laraba, majalisar dattawa ta gabatar da kudurin hukuncin dauri na watanni 6 ga iyayen da suka yi watsi da ƴaƴansu tare da ƙin tura su makarantar boko.
Shugaban Jami'ar Madonna, Rabaran Emmanuel Edeh ya bayyana cewa a makarantar ce kadai 'yan mata ke kammala karatu tare da budurcinsu saboda tarbiyar da suke bayarwa.
Jami'ar Cape Town ta ci gaba da zama babbar jami'a a Nahiyar Afrika a cikin kuma mai matsayi a jami'o'in duniya na bana kamar yadda Edu Rank ya wallafa.
Yayin da ake shan fama a Najeriya, daliban firamare da sakandare a jihar Ogun sun samu kyautar N10,000 ga kowannensu domin rage radadin da ake ciki.
Kungiya ta hada-kai an bugawa Musulman kurame Al-Kur’ani domin suyi addinin musulunci. Kurame da ke da matsalar ji sun samu damar karatun littafi mai tsarki.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da kaddamar da shirin ba dalibai rancen kudi a wannan watan na Maris.
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta kama Mista Adamu Garba Hudu, malami a kwalejin kimiyya da fasaha ta Al-Ma’arif da ke Potiskum kan laifin lalata da dalibai.
Karatun Ilimi
Samu kari