Addinin Musulunci da Kiristanci
Hukumomi sun bayyana kame wasu mutum 18 da aka ce mahajjatan bogi ne a daidai lokacin da suke shirin shiga birnin Saudiyya ana kwana biyu Arfa a kasar.
Al'ummar Musulmai za su samu hutu akalla sau biyu a cikin watannin Yuni/Yuli na shekarar 2024. Musulmai za su yi hutun babbar Sallah a cikin watan Yuni 2024.
'Dan majalisar ttarayya, Alex Ifeanyi Mascot Ikwechegh ya bar addinin da yake yi, ya zama musulmi kamar yadda wani ya yada a dandalin sada zumunta a karshen mako.
Da aka yi masa tambaya ganin yadda aka karkata wajen mining, Mansur Ibrahim Yelwa ya yi bayani mai gamsarwa a kan abin da ya shafi hukuncin Mining a musulunci
An yiwa Sheikh Dr Jamilu Zarewa tambaya akan Hukuncin Mining. Sheikh yayi wasu tambayoyi guda bakwai, yace sai ya samu amsar su zai yi bayanin matsayar musulunci.
Ana kokarin turawa fasto N100,000 an tura masa N1m bisa kuskure, an nemi ya turo sauran kudin yaki. Yan sanda sun kama shi domin cigaba da gudanar da bincike.
Shugaban karamar hukumar Ikere-Ekiti, Olu Adamolekun ya rantsar da hadimansa da Alkur'ani da kuma gunki inda ya bukace su da su yi biyayya ga jam'iyyar APC.
Wani lauya mazaunin Legas ya bayyana kadan daga abin da ya gani na yadda ake hana dalibai masu hijabi rubuta jarrabawar UTME a wasu sassan Najeriya.
Al-Masaakin wata gidauniya ce da ta tallafawa marasa karfi yayin Ramadan. A rahoton nan, mun kawo hirar da aka yi game da kokarin Al-Masaakin a jihohin Najeriya
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari