Addinin Musulunci da Kiristanci
Wasu Musulmai a wani masallacin Abuja da ba a bayyana ba sun fatattaki wani mutum kan zargin damfara bayan ya zo Musulunta a yau Juma'a 4 ga watan Oktoban 2024.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya da aka fi sani da Ndabosky ya fadi yadda ya taba fashi da makami kafin Allah ya ceto rayuwarsa ya dawo harkar addini.
Kamfanin samar da mai a Najeriya na NNPCL ya koka kan yawan yawan asara da yake yi musamman saboda satar mai da ake yi da ya zama ruwan dare a kasar.
Shahararriyar mawakiyar Musulunci a Najeriya, Rukayat Gawat, ta rasu. Labarin rasuwar mawakiyar ya yi ta yawo a shafukan sada zumunta kuma masoyanta sun yi alhini.
A wannan labarin, gwamnan Kaduna, Uba Sani ya mika ta’aziya ga iyalan wadanda su ka rasu a hadarin mota da ta afku a Saminaka da ke karamar hukumar Lere.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya fitar da wani sabon hasashe a game da wahalhalun da ‘yan Najeriya ke ciki a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Ambaliyar ruwa ta wargaza makabarta a Maiduguri. Makabartar Kiristoci da ruwan ya rusa tana GRA. An shiga fargaba kan barkewar cututtuka daga makabartar.
A wannan rahoton za ku ji cewa fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Bello Yabo ya yi martani ga kalaman yan bindiga na son sace shi. Ya ce ba a biyan fansa.
Babban malamin addinin Kirista a Najeriya Rabaran Matthew Hassan Kukah ya fada wa manyan APC cewa ana yunwa a Najeriya. Ya bukaci su rage kudin man fetur.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari