Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta bukaci gwamnatin tarayya ta kawo karshen kisan da ake yi wa Kiristoci. Ta bukaci a ba su kariyar da ta dace.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN ta karyata zargin cewa ana kisan Kiristoci, tana cewa hare-haren ‘yan ta’adda bai shafi addini ba kwata-kwata.
Sanata Ali Ndume ya dauki hanyar kawo karshen labaran karya da ake yada wa a kasashen waje a kan zargin kashe kiristocin Najeriya saboda addininsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce burinsa shi ne haɗa kan al’ummar Najeriya, ya kuma tabbatar da cewa gwamnati za ta yi adalci ga dukkan addinai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shi mutun ne da yake mutunci addinin da kowa ya zabi bi, inda ya ce bai taba kokarin musuluntar da matarsa ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci ‘yan kasar su guji bambancin addini da kabilanci, yana mai cewa ƙauna da zaman tare su ne ginshiƙan ci gaba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce babu wani kisan kiyasin addini da ake yi a Najeriya, ya ce duk irin jita-jitar da ake yadawa karya ce don ta da hankula.
Tsohon hadimin shugaban kasa a Najeriya, Reno Omokri ya karyata zargin wani mai gabatar da shirye-shirye na Amurka, Bill Maher cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari