Addinin Musulunci da Kiristanci
Ƙungiyar 'Concerned Muslim Ummah' da ke Kudancin jihar Kaduna a Najeriya ta zargi wasu shugabanni da sauya tarihi, cin moriyar rikici da nuna wariya.
Daruruwan masu zanga-zanga sun yi wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ihu a Owerri da ke jihar Imo bayan wata ziyara da ya kai da Nasir El-Rufai.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya jagoranci sallar Juma'a a wani masallaci da kwamishinan ilimin jihar Dr. John D.W. Mamman da Kirista ne ya gina.
Gwamnatin jihar Neja ta kafa dokar hana wa'azi ba tare da lasisi ba. Ana bukatar kowane malami ya nemi izini daga hukumar kula da addini kafin cikar wata biyu.
A labarin, za a jiyadda Sanata Ali Ndume ya jihar Borno ya yi kakkausar suka ga masu yada labaran cewa Boko Haram ta kashe kiristoci ne kawai a Arewa masi Gabas.
Kungiyar CAN ta soki tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, kan furucinsa na cewa gaba daya jama'ar Kudancin Kaduna ba su kai 25% na yawan mutanen jihar ba.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kare hakkin Musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaicin yadda jama'a suka dura a kan matar da ake zargi da kalaman batanci.
Duk da cewar Yammacin duniya irin su Amurka na da tasiri, saurin karuwar jama’a a Afirka da Asiya na kokarin sauya cibiyar tasirin Kiristanci zuwa Kudancin duniya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu fusatattun matasa sun yi ajalin wata mata mai sayar da abinci a karamar hukumar Mariga ta Niger kan zargin batanci ga Annabi.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari